• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, June 16, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Ƙungiyar masu shirya fim ta Katsina ta ziyarci El-Mustapha

by MUKHTAR YAKUBU
February 22, 2024
in Labarai
0
Ƙungiyar masu shirya fim ta Katsina ta ziyarci El-Mustapha

Maziyartan daga Katsina tare da El-Mustapha a ofishin sa

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

ƘUNGIYAR Masu Shirya Finafinai ta Jihar Katsina, wato ‘Katsina Film Makers Association’, ta kai wata ziyara ta musamman ga Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano a jiya Laraba.

Membobin ƙungiyar sun samu kyakkyawar tarba daga Shugaban hukumar, Alhaji Abba El-Mustapha, tare da daraktocin sa.

Maziyartan, a ƙarƙashin jagorancin shugaban ƙungiyar, Alhaji Aminu Mannir K-eza, sun haɗa da mataimakin sa, Lawal Ibrahim Bawan Mata, da sakataren ƙungiyar, Malam Aminu Abdullahi, da wasu daga cikin shuwagabannin ƙungiyar.

Alhaji Aminu Mannir K-eza (a hagu) tare da El-Mustapha

An yi zama na musamman inda aka tattauna muhimman batutuwa, ciki har da gabatar da ita kan ta ƙungiyar tare da taya shugaban hukumar murnar samun matsayi da ya yi.

A jawabin tarbar su da yi, El-Mustapha ya bayyana matuƙar nuna jin daɗin ziyarar.

Ya ce, “Ana tare shekaru da yawa baya, to ga dama ta samu wacce za a ƙara cicciɓa harkar kuma a tsaftace ta, kamar yadda da ma Katsina da Kano Ɗanjuma ne da Ɗanjummai.”

Sannan ya bayar da shawarwari, waɗanda ya ce idan aka bi su za su ƙara kawo cigaba a cikin masana’antar Kannywood da kuma haɗin kan da zai ƙara sa a zama tsintsiya maɗaurin ki ɗaya, musamman Katsina da Kano.

Bayan ya yi godiya game da ziyarar sai aka rufe taro da addu’a.

Loading

Tags: Abba El-MustaphaAminu Mannir K-ezaHukumar Tace Finafinai ta Jihar KanoKatsina Film Makers
Previous Post

Mawaƙi a Kannywood, Sanusi Pambeguwa, zai aurar da ‘yar sa ranar Asabar 

Next Post

Nijeriya ta yi tir da harin da ake kai wa ‘yan jarida a Gaza, ta yi kira da a gaggauta tsagaita wuta a rikicin Isra’ila da Falasɗinu

Related Posts

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko
Labarai

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko

June 13, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah
Labarai

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

June 12, 2025
Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna
Labarai

Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna

June 11, 2025
‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake
Labarai

‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake

June 11, 2025
An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN
Labarai

An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN

June 3, 2025
Next Post
Nijeriya ta yi tir da harin da ake kai wa ‘yan jarida a Gaza, ta yi kira da a gaggauta tsagaita wuta a rikicin Isra’ila da Falasɗinu

Nijeriya ta yi tir da harin da ake kai wa 'yan jarida a Gaza, ta yi kira da a gaggauta tsagaita wuta a rikicin Isra'ila da Falasɗinu

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!