• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, June 17, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Ba a ba mu ko siai na gudunmawar korona ba – Minista Sadiya

by DAGA WAKILIN MU
November 15, 2020
in Nijeriya
0
Hajiya Sadiya Umar Farouq

Hajiya Sadiya Umar Farouq

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram
MINISTAR Harkokin Agaji, Jinƙai da Inganta Rayuwa, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta ce ma’aikatar ta ba ta amshi gudunmawa ko ta sisi, a nan cikin gida da kuma ƙasashen waje, da sunan tallafin korana ba.
 
Sadiya ta bayyana haka a lokacin da ta ke kare kasafin ma’aikatar ta na shekarar 2021 a gaban kwamitin Majalisar Tarayya.
 
Ministar ta yi wannan iƙirari bayan Nijeriya ta karɓi bilyoyin kuɗaɗe a matsayin kuɗaɗen gudunmawar tallafi da yaƙi da cutar korona daga hannun kamfanoni, bankuna da ɗaiɗaikun jama’a.
 
Sadiya ta ce ko sisi ba a bai wa ma’aikatar ta ba a cikin kuɗaɗen waɗanda wasu ɗaiɗaikun jama’a da kamfanoni su ka bayar gudunmawa.
 
Ya zuwa ƙarshen watan Afrilu, kuɗaɗen da Nijeriya ta tara daga gudunmawa, sun kai naira bilyan 27.160.
 
Ta ce amma ba a bai wa ma’aikatar ta ko sisi ba.
 
Wasu da su ka bada gudunmawa mai tsoka sun haɗa da Aliko Ɗangote, Abdulsamad Rabiu, Segun Agbaje (GTB), Tony Elumelu (UBA), Oba Otudeko (First Bank), Jim Ovia (Zenith Bank), Herbert Wigwe (Access Bank) da kuma Femi Otedola (APD).
 
Da ta ke magana a kan rabon tallafi, cewa ta yi ma’aikatar ta abinci kawai ta karɓa daga hannun Gwamnatin Tarayya.
 
“Ba mu karɓi ko sisi ba, amma mun karɓi kayan abinci,” inji ministar.
 
Ta ƙara da cewa baya ga kasafin ma’aikatar, ba su karɓi ƙarin kuɗi ko naira ɗaya daga hannun Gwamnatin Tarayya da sunan kuɗaɗen tallafin raba wa jama’a ba.
 
Sadiya ta ƙara da cewa daga cikin kasafin ma’aikatar, kashi 50 kaɗai ta iya karɓa daga hannun Gwamnatin Tarayya.
 
 
 
 

Loading

Previous Post

Za mu yi zaɓuɓɓukan cike gurabu a ranar 5 ga Disamba – INEC

Next Post

Jarumar da ‘mijin ta’ ke zargi da bin Rarara ta wanke mawaƙin

Related Posts

Nijeriya tana kan hanyar farfaɗowar tattalin arziki da dawo da martabar ƙasa — Minista
Nijeriya

Nijeriya tana kan hanyar farfaɗowar tattalin arziki da dawo da martabar ƙasa — Minista

June 13, 2025
Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus

June 4, 2025
Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150
Nijeriya

Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150

May 31, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta goyi bayan amfani da Ƙirƙirarrar Basira cikin ɗa’a a aikin jarida – Idris
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya ta yi ta’aziyyar mutanen da suka rasu a ambaliyar garin Mokwa

May 30, 2025
Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris
Nijeriya

Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris

May 25, 2025
Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris
Nijeriya

Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris

May 20, 2025
Next Post
Rarara (a hagu) da kuma Maryam a bidiyon da ta yi

Jarumar da 'mijin ta' ke zargi da bin Rarara ta wanke mawaƙin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!