• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, June 16, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Bashir Abu Sabe ya zama jagoran marubutan Arewa

by DAGA KABIRU YUSUF FAGGE
November 17, 2020
in Marubuta
0
Fostar taya Dakta Bashir Abu Sabe murnar zama shugaban NNWS

Fostar taya Dakta Bashir Abu Sabe murnar zama shugaban NNWS

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram
KWAMITIN zaɓe na Ƙungiyar Tuntuɓa ta Arewacin Nijeriya (‘Northern Nigeria Writers’ Summit’, NNWS) ya zaɓi Dakta Bashir Abu Sabe a matsayin sabon shugaban ƙungiyar.
 
A ranar Litinin, 16 ga Nuwamba, 2020 ne kwamitin na mutum uku a ƙarƙashin jagorancin Mista Odoh Diego Okenyodo bayyana Abu Sabe a matsayin wanda ya yi nasarar lashen zaɓen da sauran muƙaman da aka yi takara a kan su. 
 
Dakta Abu Sabe babban malami ne a Sashen Koyar da Harsunan Nijeriya a Jami’ar Umaru Musa ‘Yar’Adua da ke Katsina. 
 
Ya yi digirin sa na farko da na biyu a Jami’ar Usmanu Ɗanfodiyo da ke Sokoto, ya samu digiri na uku a Jami’ar Alƙhahira da ke Masar.
 
Abu Sabe masani ne kan nazarin adabin Hausa a fannoni da dama. Ya yi rubuce-rubucen sa kan abin da ya shafi “adabin kasuwar Kano” da kuma kamanci da bambancin da ke akwai tsakanin marubuta mata a Masar da Nijeriya. 
 
Shi ne shugaban Ƙungiyar Marubuta ta Nijeriya (ANA) reshen Jihar Katsina. 
 
Ya taɓa zama ɗan kwamiti na taron NNWS a 2017 da aka yi a Katsina.
 
Abu Sabe ya na da kishi da son rubutu da marubuta da adabi gaba ɗaya, inda ya bayar da gudunmawar sa sosai wajen cigaban rubuce-rubuce ta fuskoki daban-daban.
 
An kafa NNWS ne a garin Minna da ke Jihar Neja a cikin 2008. Ta kasance inuwar marubutan Nijeriya na jihohi 19 da ke Arewa, da nufin tsare-tsaren cigaban marubutan yankin. 
 
A cikin 2018 a Maiduguri, Jihar Borno, aka zaɓi shugabannin riƙo na ƙungiyar a ƙarƙashin shugaban ta, Malam Baba M. Dzukogi, waɗanda su ka tafiyar da ƙungiyar.
 
Shugabannin da aka zaɓa a jiya su ne:
 
Dakta Bashir Abu Sabe – Chairman
Omale Allen Abduljabbar – Vice Chairman
Safiya Isma’il Yero – Secretary
Isma’il Bala Garba  – Asstistant Secretary
Hussaini Kado – Treasurer
Awaal Gata – PRO (North Central)
Haruna Adamu HAdejia – PRO (Northwest)
Yusuf Garba Yusuf – PRO (Northeast)
Maryam Gatawa – Auditor
Ogbe Benson Aduojo Esq  – Legal Adviser
Tee Jay Dan  – Ex-Officio 1

Loading

Previous Post

Jarumar da ‘mijin ta’ ke zargi da bin Rarara ta wanke mawaƙin

Next Post

Ƙasidar European Champions League

Related Posts

Gasar rubutu: Ba a taɓa ba marubutan Hausa dama irin wannan ba – Balannaji 
Marubuta

Gasar rubutu: Ba a taɓa ba marubutan Hausa dama irin wannan ba – Balannaji 

January 1, 2025
Zubairu Balannaji ya zama gwarzon gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai
Marubuta

Zubairu Balannaji ya zama gwarzon gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai

December 31, 2024
‘Dakan ɗaka…’: Kanawa sun lashe gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai
Marubuta

‘Dakan ɗaka…’: Kanawa sun lashe gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai

December 20, 2024
Mutane 15 sun yi nasarar zuwa zagayen kusa da na ƙarshe a gasar rubutu na Hukumar Tace Finafinai
Marubuta

Mutane 15 sun yi nasarar zuwa zagayen kusa da na ƙarshe a gasar rubutu na Hukumar Tace Finafinai

November 30, 2024
Tsakanin matan aure biyu da budurwa ɗaya za a san gwarzuwar gasar Hikayata ta 2024 a yau
Marubuta

Tsakanin matan aure biyu da budurwa ɗaya za a san gwarzuwar gasar Hikayata ta 2024 a yau

November 27, 2024
Ƙungiyar matasa da mata za ta naɗa Ado Gidan Dabino Sarkin Mawallafan Arewa
Marubuta

Gasar rubutu: Hukumar Tace Finafinai ta bayyana gwaraza 50 na zagayen farko

November 24, 2024
Next Post
Farfesa Salisu Shehu

Ƙasidar European Champions League

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!