• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Sunday, June 15, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Cewar Musa Maisana’a: ‘Yan sanda ba su kama ni ba

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
May 8, 2020
in Labarai
0
Alh. Musa Maisana'a: 'Ni mai biyayya ga doka ne'

Alh. Musa Maisana'a: 'Ni mai biyayya ga doka ne'

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram
FITACCEN jarumi Musa Maisana’a ya ƙaryata ji-ta-ji-tar da ake bazawa cewa wai ‘yan sanda sun kama shi saboda ya jagoranci sallar Juma’a a Kano.
 
A yau da yamma ne dai labarin ya riƙa yawo a kafofin soshiyal midiya.
 
Da farko dai labarin cafke Maisana’a ya fara kamar wasa, amma zuwa ɗan wani lokaci sai ya cika gari.
 
Domin jin haƙiƙanin yadda abin ya ke ne mujallar Fim ta tuntuɓi jarumin ta waya, inda shi kuma ya ce labarin ba gaskiya ba ne.
 
A cewar sa: “Wannan labarin ba gaskiya ba ne, domin ni ba malami ba ne, kuma ba ni da wani masallaci da na ke jan sallah. 
 
“Don haka wasu ne dai kawai su ka haɗa labarin don wata manufa. Amma dai maganar gaskiya, ba a kama ni ba.
 
“Don yanzu maganar da mu ke yi da kai idan ka na son mu haɗu da kai sai ka faɗa mini duk inda ka ke na zo na same ka don ka tabbatar da gaskiyar maganar, don haka ina nan.
 
“Ban yi wani laifi da har za a kama ni ba. Ni mai bin doka ne, don haka babu yadda za a yi na samu kai na a cikin masu ƙin biyayya da abin da hukuma ta zartar domin neman maslahar jama’a.”
 
Sanin kowa ne cewa gwamnati ta kafa dokar zaman gida sakamakon annobar cutar korona mai kisa.
 
Alƙaluma na baya-bayan nan sun nuna cewa cutar korona na daɗa yaɗuwa ne a faɗin Nijeriya.
 
Hukumar yaƙi da cututtuka ta ƙasa (wato Nigeria Centre for Disease Control, NCDC) ta bayyana cewa cutar ta kama mutum 381 a faɗin Nijeriya a jiya Alhamis, cikin su har da mutum 55 a Kano.
 
Hakan ya sa an samu jimillar mutum 3,526 da su ka kamu a Nijeriya.
 
Mutum 107 ne su ka mutu zuwa yanzu.

Loading

Previous Post

An fara shirya fim a sararin samaniya

Next Post

Asiya Ahmad: Abin da ya hana aure na da Adam Zango

Related Posts

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko
Labarai

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko

June 13, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah
Labarai

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

June 12, 2025
Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna
Labarai

Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna

June 11, 2025
‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake
Labarai

‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake

June 11, 2025
An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN
Labarai

An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN

June 3, 2025
Next Post
Asiya Ahmad: 'Buƙata ta ta biya'

Asiya Ahmad: Abin da ya hana aure na da Adam Zango

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!