• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, May 20, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Gobe za a zaɓi sabbin shugabannin MOPPAN na Kaduna

by DAGA ABBA MUHAMMAD
November 26, 2021
in Labarai
0
Hajiya Fatima Lamaj da Alhaji Hamisu Jibrin Goma, 'yan takarar shugabancin MOPPAN a Kaduna

Hajiya Fatima Lamaj da Alhaji Hamisu Jibrin Goma, 'yan takarar shugabancin MOPPAN a Kaduna

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

A GOBE Asabar, 27 ga Nuwamba, 2021 Haɗaɗɗiyar Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Nijeriya (MOPPAN), reshen Jihar Kaduna, za ta gudanar da zaɓen shugabannin ta.

A wata sanarwa da sakataren kwamitin zaɓen, Malam Rabi’u Koli, ya fitar a yau, ya ce, “Mu na sanar da dukkan membobi na MOPPAN na Kaduna da ƙungiyoyin fim na Kaduna cewa gobe da ƙarfe 10:00 na safe za a gudanar da ‘congress’, zaɓe da kuma yaɗa manufofi ‘yan takara kafin zaɓen.

“Za a gudanar da wannan zaɓe a ɗakin taro mai suna ‘Media Centre’ da ke Independence Way, Kaduna.

“Dukkan ‘yan takara za su halarci wurin zaɓen. Jami’an tsaron Jihar Kaduna, Hukumar Al’adu ta Jihar Kaduna, Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kaduna, da hukumar alƙalai.”

Haka nan kuma kwamitin zaɓen ya sanar da cewa dukkan waɗanda za su gudanar da wannan zaɓen daga kowace ƙungiya, kama daga ƙungiyar furodusoshi, daraktoci, ‘yan wasa, masu ɗaukar hoton bidiyo, editoci da sauran su kowa zai biya N1,000 na harajin shekara-shekara da ya kamata a ce ana biya, amma an ɗauki tsawon lokaci babu wanda ya ke biyan wannan haraji. 

Malam Muhammad Rabi’u Koli, Sakataren kwamitin zaɓen MOPPAN na Jihar Kaduna

A gobe kafin masu kaɗa ƙuri’a su shiga ɗakin zaɓen kowa sai ya bada nasa harajin, amma an yafe wa kowa na shekarun baya da su biya ba.

Masu takarar zama shugaban ƙungiyar su ne Hajiya Fatima Ibrahim (Lamaj) wadda ta sauka kwanan nan bayan ta cika wa’adin farko na shekara huɗu, da kuma Alhaji Hamisu Jibrin Goma.

Tuni dai ‘yan takarar shugaban da na sauran muƙamai su ka jima su na yaƙin neman zaɓe a cikin membobin ƙungiyar.

Loading

Tags: Alhaji Jibrin GomaHadaddiyar Kungiyar Masu Shirya Finafinai ta NijeriyaHajiya Fatima Ibrahim (Lamaj)hausa filmsJihar KadunaKannywoodMOPPANRabi’u Kolizabe
Previous Post

Aishatu Musa Dalil, ‘yar shekara 18, ta lashe gasar rubutu ta ‘Hikayata’ ta 2021

Next Post

Za a bayyana gwarzuwar gasar rubutu ta ‘Hikayata’ ta 2021 a daren yau

Related Posts

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim
Labarai

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim

February 22, 2026
Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza
Labarai

Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza

February 21, 2026
Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai
Labarai

Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai

February 19, 2026
An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa
Labarai

An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa

February 15, 2026
Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6
Labarai

Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6

February 13, 2026
Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira
Labarai

Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira

February 3, 2026
Next Post
Zakarun gasar 'Hikayata' ta 2021. Hagu zuwa dama: Nana Aicha Hamissou Abdoulaye, Aishatu Musa Dalil da Zulaihat Alhassan

Za a bayyana gwarzuwar gasar rubutu ta 'Hikayata' ta 2021 a daren yau

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!