Hotuna: Ministoci Biyu, Farfesa Yilwatda Da Matawalle, Sun Kai Ziyarar Aiki Ga Minista Idris 

MINISTAN Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya karɓi baƙuncin abokan aikin sa biyu, wato

Ministan Harkokin Jinƙai da Rage Talauci, Farfesa Nentawe Yilwatda, da Ƙaramin Ministan Tsaro, Dakta Bello Matawalle, a ofishin sa, jiya a Abuja.

Sun yi tattaunawa mai alfanu kan hanyoyin inganta ayyukan samar da tsaro da jinƙai na gwamnatin Shugaba Tinubu.

Ministan Harkokin Jinƙai da Rage Talauci, Farfesa Nentawe Yilwatda (a hagu), yana miƙa wani ɗauke da bayanai kan ma’aikatar sa, a lokacin ziyarar

Welcome Back!

Login to your account below

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

error: Content is protected !!