• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, June 17, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta ƙaddamar da kwamitin kula da gasar ƙirƙirarrun labarai

by ABBA MUHAMMAD
June 8, 2024
in Marubuta
0
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta ƙaddamar da kwamitin kula da gasar ƙirƙirarrun labarai

El-Mustapha tare da 'yan kwamitin da ya ƙaddamar

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Tace Finafinai da Ɗab’i ta Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin babban sakataren ta Alhaji Abba El-Mustapha ta ƙaddamar da kwamitin mutum goma a kan gasar ƙirƙirarrun labari da ta saka.

A wata sanarwa ga manema labarai da Jami’in Hulɗa da Jama’a na hukumar, Malam Abdullahi Sani Sulaiman, ya sa wa hannu, wanda mujallar Fim ta samu kwafe, hukumar ta ce Babban Sakataren hukumar, Alhaji Abba El-Mustapha, shi ne ya ƙaddamar da kwamitin.

Wannan shi ne karo na farko da hukumar ta saka irin wannan gasar tun da aka kafa ta a cikin 2001.

El-Mustapha ya na miƙa takardar kama aiki ga Ɗan’azimi Baba (a hagu) da Ado Gidan Dabino

A wajen ƙaddamar da kwamitin a zauren taron hukumar, El-Mustapha ya bai wa kwamitin alhakin kula da dukkan ayyukan gasar tun daga farko har zuwa ƙarshe.

Ya kuma buƙaci mafi girman goyon baya da haɗin kai domin cimma manufofin da aka gindaya.

El-Mustapha ya yi addu’a ga Allah da ya bai wa kwamitin hikima da jajircewa wajen gudanar da aikin tare da yi wa ’yan takarar fatan samun nasara a gasar tare da samun sakamako mai kyau.

El-Mustapha ya na miƙa takardar kama aiki ga Fauziyya D. Sulaiman

Yayin da ta ke jawabi a wurin taron, Dakta Halima A. Ɗangambo, wadda malama ce a Sashen Harsunan Nijeriya a Jami’ar Bayero, Kano, ta yi kira ga Hukumar Tace Finafinan da ta haɗa hannu da jami’ar a gasar, inda ta ce yin hakan zai taimaka ƙwarai da gaske ga hukumar ta cimma ƙudirorin da ta sa a gaba.

Membobin kwamitin dai su ne:

  1. Farfesa Ahmad Magaji (BUK)
  2. Dakta Halima A. Ɗangambo (BUK)
  3. Malam Kamilu Ɗahiru Gwammaja (BUK)
  4. Malam Ado Ahmad Gidan Dabino, MON
  5. Malama Fauziyya D. Sulaiman
  6. Ɗan’azimi Baba Ceɗiyar ‘Yangurasa
  7. Hajiya Balaraba Ramat Yakubu
  8. Abubakar Zakari G/Babba
  9. Isah Abdullahi Haruna
  10. Iliyasu Garba
El-Mustapha ya na miƙa takardar kama aiki ga Dakta Halima A. Ɗangambo

Loading

Tags: Abba El-Mustaphagasar rubutuHalima ƊangamboHukumar Tace Finafinai ta Jihar KanoJami'ar Bayero Kano
Previous Post

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da na’urar auna yawan masu kallon talabijin ta farko a Nijeriya

Next Post

Shawara ga Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf

Related Posts

Gasar rubutu: Ba a taɓa ba marubutan Hausa dama irin wannan ba – Balannaji 
Marubuta

Gasar rubutu: Ba a taɓa ba marubutan Hausa dama irin wannan ba – Balannaji 

January 1, 2025
Zubairu Balannaji ya zama gwarzon gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai
Marubuta

Zubairu Balannaji ya zama gwarzon gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai

December 31, 2024
‘Dakan ɗaka…’: Kanawa sun lashe gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai
Marubuta

‘Dakan ɗaka…’: Kanawa sun lashe gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai

December 20, 2024
Mutane 15 sun yi nasarar zuwa zagayen kusa da na ƙarshe a gasar rubutu na Hukumar Tace Finafinai
Marubuta

Mutane 15 sun yi nasarar zuwa zagayen kusa da na ƙarshe a gasar rubutu na Hukumar Tace Finafinai

November 30, 2024
Tsakanin matan aure biyu da budurwa ɗaya za a san gwarzuwar gasar Hikayata ta 2024 a yau
Marubuta

Tsakanin matan aure biyu da budurwa ɗaya za a san gwarzuwar gasar Hikayata ta 2024 a yau

November 27, 2024
Ƙungiyar matasa da mata za ta naɗa Ado Gidan Dabino Sarkin Mawallafan Arewa
Marubuta

Gasar rubutu: Hukumar Tace Finafinai ta bayyana gwaraza 50 na zagayen farko

November 24, 2024
Next Post
Injiniya Abba Kabir Yusuf (Abba Gida-Gida)

Shawara ga Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!