• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, June 17, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Mai Ɗanja, Sarkin Kudun Katsina M.T. Bature

by DAGA YAZIDU ABUBAKAR SADIQ
August 6, 2020
in Tsokaci
0
Alhaji M.T. Bature, Sarkin Kudun Katsina kuma Hakimin Ɗanja

Alhaji M.T. Bature, Sarkin Kudun Katsina kuma Hakimin Ɗanja

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram
A WATAN Yuni, 2020, Mai Girma Sarkin Kudun Katsina, Alhaji Muhammadu Tukur Bature, ya cika shekara 28 da naɗawa, domin muwa a ranar 4 ga Yuni, 1992 ne, da ƙarfe 10:30 na safe, Mai Martaba Sarkin Katsina, Alhaji Muhammadu Kabir Usman, ya naɗa shi a matsayin Sarkin Kudun Katsina na Farko (1) kuma Hakimin Gundumar  Ɗanja na Biyu (2), a fadar Mai Martaban da ke Katsina.
 
Shi dai Alhaji Muhammadu Tukur Bature (wanda ake kira Alhaji M.T. Bature), ɗa ne ga Alhaji Mu’utasimu Ibrahim Nadabo, Iyan Katsina (1953 – 1956) kuma jika ga Alhaji Tukur Ramalan, Makaman/Iyan Katsina, Hakimin Gundumar Ɗanja/Bakori na Farko (1914 – 1953).
 
An haifi Alhaji M.T. Bature, Sarkin Kudun Katsina, a shekarar 1938 a garin Bakori. 
 
Ya fara karatun Alƙur’ani a  makarantar Liman M. Ahmadu, kuma ya yi karatun elemantare a garin Bakori daga shekarar 1945 zuwa 1948. Haka nan kuma ya yi karatun Makarantar Midil ta Katsina (1949 – 1952), da sakandare a St. Paul’s College, Zariya, wadda yanzu ake kira Kufena College, daga 1952 zuwa 1959. 
 
Alhaji M.T. Bature ya yi karatun Higher School Certificate (HSC) a Keffi da King’s College, a Legas. Ya kammala digiri ɗin shi a fannin Shari’a (LLB) a Jami’ar London (1963 – 1966.
 
Da ya dawo gida Nijeriya a 1966, sai ya fara aiki a  Ma’aikatar Ilimi, a ƙarƙashin Interim Common Services Agency (ICSA). 
Ya kuma riƙe Mataimakin Sakatare (Cabinet and Security) na Jihar Kaduna. A lokacin kuma (1968) aka ƙara masa da kula da tare da tattara kuɗin maniyyata aikin hajji. A wannan shekarar ne ya yi aikin hajjin sa na farko.
 
Haka kuma ya shugabanci sashen harkokin cikin gida (Internal Affairs Division) kafin ya zama ma’aikata (wato Ministry) mai cin gashin kan ta.
 
A dai wannan shekarar ta 1968, sai ya koma da aiki a kamfanin jiragen sama na Nijeriya (Nigeria Airways). A nan ya riƙe waɗannan muƙaman:
 
– Company Secretary
 
– Deputy Director, Administration
 
– Director, Administration
 
–  Managing Director/Chief Executive Officer.        
 
Ya yi ritaya daga aiki a shekarar 1983.
 
Haka nan kuma ya riƙe waɗannan muƙamai:
 
– Member, Special Presidential Task Force on Economic Matters a zamanin Jamhuriya ta Biyu (1981 – 1983)
 
 – Commissioner for Economic Development a 1976 (on Secondment)
 
– Chairman, State Development Plan Implementation Committee, Kaduna State
 
– Chairman, State Tenders Board, Kaduna State
 
– Chairman, Kaduna State Manpower Board
 
– Chairman, Solidarity Packaging Company, Lagos
 
– Member, Katsina State Judicial Service Committee (1985 – 1992)
 
– Member, Katsina State Civil Disturbance Tribunal
 
– Member, Advisory Committee, Gidauniyar Jihar Katsina (1990 zuwa yau)
 
– A cikin 1992 aka naɗa shi Sarkin Kudun Katsina, Hakimin Ɗanja.
 
 A ƙarƙashin jagorancin sa, Ƙaramar Hukumar Ɗanja ta samu gagarumin cigaba ta fannonin ilimi, lafiya, sana’o’i, kasuwanci, noma, kiwo, hanyoyi, buɗe bankuna, da kuma bunƙasa hanyoyin rayuwar jama’a da inganta sha’anin tsaro.
 
Ya na da mata da ‘ya’ya biyar – maza biyu, mata uku.
 
Ya yi aikin hajji sau 10. Haka kuma ya zagaya duniya; kusan ba ƙasar da bai je ba.
 
Addu’ar mu ga Sarkin Kudun Katsina ita ce: Allah (SWT) ya ja zamanin ka, ya ƙaro tsawancin kwana mai albarka, ya ƙara ba ka lafiya amintacciya, kuma ya albarkaci iyali, amin.
 
* Alhaji Yazidu shi ne Sarkin Fulanin Ɗanja
 
 
 

Loading

Previous Post

Yadda na samu sarautar Sarauniyar Waƙa – Jameela Kogi

Next Post

Mayu ne su ka kashe jarumar Kannywood Asma’u Adam, inji majiya

Related Posts

Aure Da Saki A Fim: Gangan Ko Gaske?
Tsokaci

Aure Da Saki A Fim: Gangan Ko Gaske?

March 7, 2025
‘Arewa Republic’. Kun gani ba?
Tsokaci

‘Arewa Republic’. Kun gani ba?

February 10, 2025
Rukuni huɗu na masu kallon fim ɗin Hausa
Tsokaci

Rukuni huɗu na masu kallon fim ɗin Hausa

February 7, 2025
Barka Da Zagayowar Ranar Haihuwar Ka Miji Na
Tsokaci

Barka Da Zagayowar Ranar Haihuwar Ka Miji Na

September 1, 2024
Dakta Aliyu U. Tilde
Tsokaci

Arewa: Tsakanin Ilimi Da Sana’a

June 12, 2024
Injiniya Abba Kabir Yusuf (Abba Gida-Gida)
Tsokaci

Shawara ga Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf

June 10, 2024
Next Post
Marigayiya Asma'u Adam

Mayu ne su ka kashe jarumar Kannywood Asma'u Adam, inji majiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!