• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Saturday, July 19, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Mawaƙi Ɗan Musa Gombe zai angwance

by DAGA ABBA MUHAMMAD
September 10, 2022
in Ranar Murna
0
Ɗan Musa da katin gayyatar auren sa

Ɗan Musa da katin gayyatar auren sa

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

FITACCEN mawaƙin Kannywood Musa Muhammad, wanda aka fi sani da suna Ɗan Musa Gombe, zai zama ango a makon gobe.

Mawaƙin ya bayyana haka ne a saƙon gayyatar ɗaurin auren da ya tura a Instagram.

Ya ce, “Salam. Ina gayyatar ‘yan’uwa da abokan arziƙi zuwa wurin ɗaurin aure na. Allah ya ba kowa ikon zuwa.”

Za a ɗaura auren Ɗan Musa Gombe da sahibar sa Salmah Abdulazeez Chado a  ranar Asabar mai zuwa, 17 ga Satumba, 2022, da misalin ƙarfe 10:00 na safe a Masallacin Murtala da ke unguwar Hausawa, a birnin Kano.

Loading

Tags: Ɗan Musa Gombeɗaurin auregayyataKanoMasallacin MurtalaSalmah Abdulazeez Chado
Previous Post

Gwamnatin Kano ta bayyana matsayin ta kan batun Ado Gwanja, Safara’u da Mr. 442

Next Post

Mata ‘yan fim da ke gidajen aure sun fi waɗanda su ka yi aure su ka fito yawa, cewar jaruma Zakiyya Ibrahim

Related Posts

Ranar Murna

Furodusa a Kannywood, Rabi’u Koli da A’isha sun zama ɗaya

July 16, 2025
Ranar Murna

Furodusa a Kannywood, Rabi’u Koli zai yi aure ranar Asabar

July 10, 2025
Al-Ameen, Haidar na shirin Daɗin Kowa, ya zama angon Walida
Ranar Murna

Al-Ameen, Haidar na shirin Daɗin Kowa, ya zama angon Walida

June 29, 2025
Haihuwa ta 14: Mawaƙi Abubakar Yarima ya samu Muhammad Sani
Ranar Murna

Haihuwa ta 14: Mawaƙi Abubakar Yarima ya samu Muhammad Sani

June 19, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
An ɗaura auren darakta a Kannywood, Al-Amin Ciroma da ‘yar’uwar sa Sharifatu
Ranar Murna

An ɗaura auren darakta a Kannywood, Al-Amin Ciroma da ‘yar’uwar sa Sharifatu

May 2, 2025
Next Post
Zakiyya Ibrahim: "Ban taɓa tunanin na yi aure don na fito ba"

Mata 'yan fim da ke gidajen aure sun fi waɗanda su ka yi aure su ka fito yawa, cewar jaruma Zakiyya Ibrahim

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!