• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, June 16, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Ministan Yaɗa Labarai ya yi ta’aziyyar rasuwar Zainab matar Mataimakin Gwamnan Neja

by WAKILIN MU
July 5, 2024
in Nijeriya
0
Ministan Yaɗa Labarai ya yi ta’aziyyar rasuwar Zainab matar Mataimakin Gwamnan Neja

Marigayiya Hajiya Zainab Garba Yakubu

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

MINISTAN Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya miƙa saƙon ta’aziyyar sa ga Mataimakin Gwamnan Jihar Neja, Alhaji Garba Yakubu, da ɗaukacin iyalan sa bisa rasuwar maiɗakin sa, Hajiya Zainab.

A cikin wata sanarwa da ya fitar, ministan ya ce, “Ina miƙa saƙon ta’aziyya ta ga Mataimakin Gwamnan Jihar Neja, Mai Girma Alhaji Garba Yakubu, da ɗaukacin iyalan sa bisa rasuwar mai ɗakin sa, Hajiya Zainab.

“Kalamai ba za su iya bayyana baƙin ciki da juyayin da mu ke yi wa Mataimakin Gwamna a wannan lokaci mai matuƙar wahala ba.

“Marigayiya Zainab fitacciyar mace ce wadda kyautatawar ta da sadaukarwar ta su ka taɓa rayuwar mutane da yawa.

“Gudunmawar da ta bayar a Jihar Neja ya bar wa waɗanda su ka yi sa’a da sanin ta tarihin da ba ya kankaruwa.

“Haƙiƙa, rasuwar ta babban rashi ne ba ga Jihar Neja da mata ba, har ma ga ƙasa baki ɗaya.

“A wannan lokaci na makoki, tunanin mu da addu’o’in mu su na tare da Mataimakin Gwamna. Mu na tare da shi, mu na ba da goyon baya da ƙarfin mu yayin da ya ke ji da wannan babban rashi.

“Allah ya jiƙan ta ya kuma bai wa Mataimakin Gwamna da sauran iyalin sa gaba ɗaya ƙwarin gwiwar jure wannan rashi mara misaltuwa.”

Loading

Tags: Jihar NejaMarigayiya Zainab Garba YakubuMataimakin GwamnaMohammed Idrista'aziyya
Previous Post

Za a ɗaura auren tsohuwar jarumar Kannywood Sadiya Gyale a yau

Next Post

Jaridar Daily Trust ta saba buga ‘rahotannin ƙarya’, inji Gwamnatin Tarayya

Related Posts

Nijeriya tana kan hanyar farfaɗowar tattalin arziki da dawo da martabar ƙasa — Minista
Nijeriya

Nijeriya tana kan hanyar farfaɗowar tattalin arziki da dawo da martabar ƙasa — Minista

June 13, 2025
Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus

June 4, 2025
Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150
Nijeriya

Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150

May 31, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta goyi bayan amfani da Ƙirƙirarrar Basira cikin ɗa’a a aikin jarida – Idris
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya ta yi ta’aziyyar mutanen da suka rasu a ambaliyar garin Mokwa

May 30, 2025
Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris
Nijeriya

Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris

May 25, 2025
Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris
Nijeriya

Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris

May 20, 2025
Next Post
Jaridar Daily Trust ta saba buga ‘rahotannin ƙarya’, inji Gwamnatin Tarayya

Jaridar Daily Trust ta saba buga 'rahotannin ƙarya', inji Gwamnatin Tarayya

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!