• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, June 17, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

MOPPAN ta fara sayar da fom ga masu sha’awar tsayawa takara a zaɓen ƙungiyar ta ƙasa

by ABBA MUHAMMAD
October 28, 2024
in Labarai
0
MOPPAN ta fara sayar da fom ga masu sha’awar tsayawa takara a zaɓen ƙungiyar ta ƙasa

Shugaban MOPPAN ta Ƙasa, Alhaji Habibu Barde

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

ƘUNGIYAR Masu Shirya Finafinai ta Nijeriya (MOPPAN), ta ƙasa, ta bada sanarwa ta musamman na fara saida fom ɗin takarar babban zaɓen ƙungiyar da zai gudana a watan Janairun 2025.

Sakataren kwamitin zaɓen, Malam Ibrahim L. Ibrahim shi ne wanda ya fitar da sanarwar a safiyar yau Litinin.

A cikin sanarwar, Malam Ibrahim ya ce, “Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Nijeriya (MOPPAN), na farin cikin sanar da cewa za ta fara siyar da fom ɗin tsayawa takara ga duk mai sha’awar tsayawa takara a zaɓe mai zuwa a yau Litinin, 28 ga Oktoba, 2024.

“Za a iya samun fom ɗin a sakatariyar kwamitin zaɓen, za kuma a ci gaba da siyarwa da dawo da fom har zuwa tsakiyar dare na 31 ga Disamba, 2024 (makonni biyu kafin ranar taron).

“Ofisoshin zaɓe – Zaɓen zai ƙunshi ofisoshi kamar haka:

-Shugaba

-Mataimakan shugaban guda uku (kowanne yana wakiltar shiyya)

-Sakatare

-Mataimakin Sakataren

-Ma’aji

-Sakataren Kuɗi

-Sakataren Tsara-tsare

-Mai binciken kuɗi (auditor)-1

-Mai binciken kuɗi na biyu (Auditor)-2

-Jami’in walwala (welfare officer)

-Jami’in Hulɗa da Jama’a (PRO)

-Jami’in Hulɗa da Jama’a (PRO2)

“Ga farashin fom ɗin kowane mataki:

Ofishin Shugaban – N100,000.

Mataimakin Shugaban da Sakatare – N50,000 kowanne.

Sauran ofisoshi: N30,000 kowanne.

“Ba za a dawo da kuɗi ba, bayan sayen fom ɗin takara.

“Sharuɗɗan cancantar shiga takara:

“Duk mai sha’awar tsayawa takara a kowane ofishi, dole ne ya zama memba mai rijista na ƙungiyar.

“Muna kira ga duk masu neman takara da su garzaya sakatariyar kwamitin zaɓe domin sayen fom ɗin su cikin gaggawa.

“Ko a tuntuɓi waɗannan lambobin:

08038690968 – 08064269908”

Loading

Previous Post

Abin da ya sa nake rubuta littafin rayuwa ta – Ala

Next Post

Ali Nuhu ne ya yi min aure, ya kuma ba ni jari, inji Alolo

Related Posts

Furodusan Kannywood, Abubakar Galadima ya zama jakaden garin sinadarin girki na Zahir Spice Curry
Labarai

Furodusan Kannywood, Abubakar Galadima ya zama jakaden garin sinadarin girki na Zahir Spice Curry

June 15, 2025
Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko
Labarai

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko

June 13, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah
Labarai

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

June 12, 2025
Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna
Labarai

Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna

June 11, 2025
‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake
Labarai

‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake

June 11, 2025
Next Post
Ali Nuhu ne ya yi min aure, ya kuma ba ni jari, inji Alolo

Ali Nuhu ne ya yi min aure, ya kuma ba ni jari, inji Alolo

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!