• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Sunday, June 15, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Tinubu ya naɗa Mohammed Idris cikin kwamitin yi wa Shirin Inganta Rayuwar Masara Galihu garambawul

by DAGA WAKILIN MU
January 14, 2024
in Nijeriya
0
Alhaji Mohammed Idris, Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai

Alhaji Mohammed Idris, Ministan Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

SHUGABA Bola Tinubu ya kafa kwamitin ministoci shida wanda zai yi wa Shirin Inganta Rayuwar Marasa Galihu (NSIP) garambawul.

Kafa kwamitin ya biyo bayan dakatar da shirin da Tinubu ya yi, mako ɗaya bayan dakatar da Ministar Harkokin Agaji da Jinƙai, Dakta Betta Edu.

Shugaban Ƙasar ya dakatar da Edu ne bayan sauke jagorar raba Tattalin Marasa Galihu, Hajiya Halima Shehu.

An zargi Edu da karkatar da naira miliyan 585.2 cikin asusun bankin wata ma’aikaciyar gwamnati.

Cikin wata sanarwa da Kakakin Yaɗa Labarai na Shugaban Ƙasa, Ajuri Ngelale, ya fitar a ranar Asabar, ya ce kwamitin da Tinubu ya naɗa ya ƙunshi ministoci shida ƙarƙashin Ministan Harkokin Kuɗaɗe, kuma Ministan Kula da Tattalin Arziki, Mista Wale Edun.

Sauran sun haɗa da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris; Ministan Lafiya, Dakta Ali Pate, da Ministan Kasafi Da Tsare-tsaren Tattalin Arziki, Alhaji Abubakar Bagudu.

Akwai kuma Ministan Sadarwa da Ƙaramin Ministan Harkokin Matasa.

Ngelale ya bayyana nauyin da aka ɗora wa kwamitin, inda ya ce: “An ɗora wa Kwamitin Musamman na Shugaban Ƙasa nauyin gaggauta fara bin diddigin kashe kuɗaɗen Shirin Inganta Rayuwar Marasa Galihu da kuma duba tsare-tsare da ƙa’idojin shirin baki ɗaya.

“Za su yi haka ne domin sake wa shirin fasalin tsare-tsaren raba kuɗaɗe a ayyukan tallafin marasa galihu, shirin ciyar da ‘yan makaranta da tallafa wa masu ƙananan sana’o’i. Sai kuma Shirin N-Power da na tallafin kuɗaɗe ga marasa galihu.”

Loading

Tags: BettaEdukwamitin bincikeMohammed IdrisTinubu
Previous Post

MOPPAN ta taya Ali Nuhu murnar naɗin da Shugaba Tinubu ya yi masa

Next Post

Idris ya ƙaddamar da shugabannin hukumar gudanarwar NIPR, ya jaddada aiki tare domin cimma nasarar Ajandar Sabon Ƙudiri

Related Posts

Nijeriya tana kan hanyar farfaɗowar tattalin arziki da dawo da martabar ƙasa — Minista
Nijeriya

Nijeriya tana kan hanyar farfaɗowar tattalin arziki da dawo da martabar ƙasa — Minista

June 13, 2025
Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus

June 4, 2025
Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150
Nijeriya

Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150

May 31, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta goyi bayan amfani da Ƙirƙirarrar Basira cikin ɗa’a a aikin jarida – Idris
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya ta yi ta’aziyyar mutanen da suka rasu a ambaliyar garin Mokwa

May 30, 2025
Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris
Nijeriya

Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris

May 25, 2025
Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris
Nijeriya

Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris

May 20, 2025
Next Post
Idris ya ƙaddamar da shugabannin hukumar gudanarwar NIPR, ya jaddada aiki tare domin cimma nasarar Ajandar Sabon Ƙudiri

Idris ya ƙaddamar da shugabannin hukumar gudanarwar NIPR, ya jaddada aiki tare domin cimma nasarar Ajandar Sabon Ƙudiri

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!