• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Sunday, June 15, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Zaɓen ƙungiyar furodusoshin Arewa ta Kano: Kowa ya ci ba hamayya

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
December 3, 2022
in Labarai
0
Sababbin shugabannin ƙungiyar furodusoshi riƙr da satifiket ɗin rantsar da su da aka yi

Sababbin shugabannin ƙungiyar furodusoshi riƙr da satifiket ɗin rantsar da su da aka yi

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

ƘUNGIYAR Furodusoshi ta Arewa (Arewa Film Makers Association of Nigeria (AFMAN), reshen Jihar Kano, ta gudanar da zaɓen sababbin shugabannin ta inda duk wanda ya tsaya takara ya ci babu hamayya.

Mujallar Fim ta ruwaito cewa an rantsar da shugabannin domin gudanar da shugabanci na tsawon shekara biyu.

An gudanar da zaɓen ne a yau Asabar, 3 ga Disamba, 2022 a Majalisar Matasa ta Tarauni da ke unguwar Gyaɗi-Gyaɗi, Kano, cikin kwanciyar hankali da lumana.

Tun da farko, ‘yan kwamitin zaɓen sun bayyana yadda su ka bi mataki na sayar da fom tare da tantance ‘yan takarar, wanda har zuwa lokacin da za su gudanar da zaɓen kujeru 10 da za a yi takarar duk akwai waɗanda su ka tsaya neman muƙamin, sai dai kuma dukkan su ba a samu wata kujera da mutane biyu su ka sayi fom don neman matsayi ɗaya ba. 

Duk da haka an shiga zaɓen, amma da sharaɗin dai duk wanda ya kasa samun goyon baya ƙasa da kaso 50 bisa 100 to ya zama bai ci zaɓen ba, saboda haka dokar zaɓen ta ke.

Haka dai aka shiga zaɓen tare da amincewar ‘yan ƙungiyar da kuma ‘yan takarar. Don haka dukkan ‘yan takara sun ci zaɓen ba hamayya.

Shugabannin da aka zaɓa su ne:

* Musa Gambo a matsayin Shugaba

* Mansurah Isah – Mataimakiyar Shugaba

* Mustapha Anwar – Sakatare

* Abubakar Adamu G. Boy – Ma’aji

* Hassan Maiwada – Sakataren Kuɗi

* Zaharaddeen Muhammad – Sakataren Yaɗa Labarai

* Abubakar Alaramma – Sakataren Yaɗa Labarai na Biyu

* Ali Watch Me – Jami’in Yaɗa Labarai na Ɗaya

* Rahama M.K. – Jami’ar Yaɗa Labarai ta Biyu

* Maimuna Muhammad (Wata Yarinya) – Jami’ar Walwala.

Loading

Tags: Arewa Film MakersfurodusoshihamayyaKanoMajalisar Matasatakarazaɓe
Previous Post

Abin da ya sa na ja baya daga Kannywood, amma na dawo – ‘Stella Arewa 24’

Next Post

INEC da Hukumar Sadarwa za su magance matsalar da ka iya tasowa yayin aika sakamakon zaɓen 2023 ta hanyar BVAS

Related Posts

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko
Labarai

Wani maigida na ya ce wahalar banza nake yi a kan Yerima Shettima, inji Hussaini Danko

June 13, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah
Labarai

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

June 12, 2025
Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna
Labarai

Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna

June 11, 2025
‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake
Labarai

‘Aure tsakanin jaruman Kannywood, Mansurah da Momoh’: Yadda lamarin yake

June 11, 2025
An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN
Labarai

An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN

June 3, 2025
Next Post
Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu (a tsakiya), da sauran jami'an hukumar a taron ganawa da manema labarai

INEC da Hukumar Sadarwa za su magance matsalar da ka iya tasowa yayin aika sakamakon zaɓen 2023 ta hanyar BVAS

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!