• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Saturday, June 7, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Cewar Farfesa Yakubu: INEC ta shirya wa zaɓen gwamnan Anambra na ranar Asabar

by DAGA WAKILIN MU
November 3, 2021
in Nijeriya
0
Farfesa Mahood Yakubu

Farfesa Mahood Yakubu

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa ta shirya tsaf domin gudanar da zaɓen gwamnan Jihar Anambra cikin lumana wanda za a yi a ranar Asabar mai zuwa, 6 ga Nuwamba.

Shugaban hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu, shi ne ya bayyana haka a yayin da ya ke ganawa da manema labarai a ranar Talata a ofishin hukumar da ke garin Awka, babban birnin jihar.

Ya ce: “Lokacin da hukumar ta saki jadawalin ranakun da za a gudanar da zaɓen, watanni bakwai da su ka gabata, tunanin da wasu su ka yi shi ne lokacin ba zai zo ba.

“To ga shi har lokacin ya zo, saura kwana huɗu kacal su ka rage mana, kuma za mu ci gaba a hakan a matsayin mu na hukuma.” 

Yakubu ya ce hukumar ta shirya domin gudanar da zaɓe fisabillahi, kuma mai adalci da inganci.

Ya yi la’akari da cewa ƙalubale guda ɗaya kacal da hukumar ke fuskanta shi ne yadda za ta tabbatar da cewa sababbin masu zaɓe da aka yi wa rajista sun shiga zaɓen an yi tare da su.

Ya ce, “Don tabbatar da cewa sababbin masu zaɓe da aka yi wa rajista su ma sun yi zaɓe, mun yanke shawarar mu tuntuɓe su ta hanyar imel ɗin su da lambobin wayar hannun su domin mu sanar da su wuraren da za su je su karɓi katittikan su.”

Shugaban, wanda ya ce ya kai ziyara jihar ne domin ya yi jawabi ga taron da za a yi da masu ruwa da tsaki a zaɓen a ranar Laraba, ya ce taron zai ƙunshi rattaba hannu a kan yarjejeniyar zaman lafiya a tsakanin ‘yan takarar zaɓen.

Ya yi kira ga dukkan masu zaɓe da su fito a yi zaɓen da su tunda an yi duk wani shiri na tabbatar da gudanar da zaɓen a cikin lumana.

A nasa tsokacin, Kwamishinan ‘Yansanda na jihar, Mista Echeng Echeng, ya ce su ma hukumomin tsaro sun gama duk wani shiri domin zaɓen.

Echeng ya ce akwai isassun ababen hawa, kwale-kwale da helikwaftoci da za a yi amfani da su wajen sa ido a dukkan faɗin jihar. 

Ya ƙara da cewa sauran hukumomi ma sun gama nasu shirin.

Kwamishinan ya kuma bayyana cewa jami’an tsaro za su taƙaita zirga-zirgar jama’a daga tsakar daren ranar Juma’a, 5 ga Nuwamba, don hana shigowar ɓatagari zuwa cikin jihar.

Loading

Tags: AwkaEcheng EchengHukumar Zabe ta Kasa (INEC)Independent National Electoral CommissionINECKwamishinan 'YansandaProfessor Mahmood Yakubuzaben gwamnan Jihar Anambra
Previous Post

Attah Dabai: Ba rabo da gwani ba…

Next Post

Zaɓen Anambra: INEC ta ƙara matakan tsaro

Related Posts

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus

June 4, 2025
Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150
Nijeriya

Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150

May 31, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta goyi bayan amfani da Ƙirƙirarrar Basira cikin ɗa’a a aikin jarida – Idris
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya ta yi ta’aziyyar mutanen da suka rasu a ambaliyar garin Mokwa

May 30, 2025
Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris
Nijeriya

Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris

May 25, 2025
Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris
Nijeriya

Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris

May 20, 2025
Idris ya ƙaryata ji-ta-ji-tar an mayar da taron bayanin ministoci zuwa London
Nijeriya

Idris ya ƙaryata ji-ta-ji-tar an mayar da taron bayanin ministoci zuwa London

May 16, 2025
Next Post
INEC ta yi wa masu zaɓe 30,449 rajista a Filato

Zaɓen Anambra: INEC ta ƙara matakan tsaro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!