Hukumar Shari’a da Hukumar Tace Finafinai za su haɗa gwiwa don tsaftace tarbiyya a Kano
HUKUMAR Shari'a ta Jihar Kano ta nemi haɗin gwiwa tare da ƙulla alaƙar aiki da Hukumar Tace Finafinai da Dab'i ta jihar domin kawo gyara da tsaftace tarbiyyar al'umma a jihar. An bayyana hakan ne a lokacin wata ziyara da Hukumar Shari'a ƙarƙashin jagorancin Kwamishina na 2, Sheikh Ali Ɗan'abba...
Read more