Za a gabatar da littafin waƙoƙin Salma ɗiyar marubuciya Halima K Mashi ran Asabar
SHIRYE-SHIRYE sun yi nisa domin gudanar da babban taron gabatar da littafin waƙoƙi mai suna 'Tambarin Zamani', wanda fitacciyar mawaƙiya Salma Sa'eed Mailambu ta rubuta. Za a gudanar da taron a ranar Asabar mai zuwa, 29 ga Agusta, 2026 a ɗakin taro na Gidan Mambayya da ke Gwammaja, Kano. Ana...
Read more
































