Fitaccen mawaƙin siyasa Muhammadu Buhari ‘Kosan Waka’ ya kwanta dama
An shiga alhini a yau Lahadi, bayan samun labarin rasuwar fitaccen mawaƙin Hausa, Muhammad Buhari, wanda aka fi sani da Kosan Waƙa. Kosan Waƙa, wanda ɗan asalin Ƙaramar Hukumar Ɓatagarawa a Jihar Katsina ne, ya rasu a yau Lahadi yana da shekaru 47 a duniya. An gudanar da jana’izar Kosan...
Read more






























