• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Saturday, June 7, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Idris ya ƙaddamar da Ƙungiyar Kakakin Labarai

by WAKILIN MU
February 2, 2024
in Nijeriya
0
Idris ya ƙaddamar da Ƙungiyar Kakakin Labarai

Ministan Yaɗa Labarai Alhaji Mohammed Idris ya na ƙaddamar da ƙungiyar

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

MINISTAN Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ƙaddamar da Ƙungiyar Kakakin Labarai (spokesmen), inda ya buƙace su da su yi amfani da ilimi, gogewa, da guraben da ake da su a ƙungiyar.

Ministan ya yi magana ne a ranar Alhamis a gaban tawaga daga Cibiyar Hulɗa da Jama’a ta Nijeriya (NIPR) ƙarƙashin jagorancin Farfesa Emmanuel Dandaura, muƙaddashin shugaban cibiyar, wadda ta kai masa ziyara a ofishin sa a Abuja.

Ministan ya bayyana rawar da kakakin labarai su ke takawa a matsayin masu tace labarai a kafofin su daban-daban, “ko a cikin gwamnati, sashi masu zaman kan su, sashen cigaba, ko kuma sashen sa kai, masu magana da yawun su na da muhimmiyar rawa wajen ƙwato martabar ƙungiyoyin su da al’umma a cikin dogon lokaci.”

Minista tare da Farfesa Emmanuel Dandaura

Ya ce hakan ne ya sa ma’aikatar sa ta haɗa kai da cibiyar wajen shirya wannan taro.

Idris ya kuma buƙaci kakakin labaran da su tuna cewa domin samun nasara a muhimman ayyukan da aka ba su, dole ne su kasance su na da cikakkun kayan aiki da horaswa da kyawawan ɗabi’u da za su riƙa nuna ƙungiyoyin su da ƙasar su da kyau.

Ya buƙace su da su ware ranakun 25 – 28 ga Maris, 2024, a kalandar su domin gudanar da taron.

Bugu da ƙari, ya yaba wa wannan shiri kuma ya ce ya zo a daidai lokacin da ya dace da gwamnati za ta inganta Yarjejeniyar Ƙimar Ƙasa.

Ministan ya ba da tabbacin cewa kakakin labarai za su ɗauki saƙon, su yi amfani da shi, sannan su yaɗa shi ta hanyar ƙungiyar su.

Minista tare da jagororin ƙungiyar

Loading

Previous Post

Cire tallafin fetur: Minista ya yaba wa IPMAN don rungumar shirin CNG

Next Post

‘Yan Kannywood za su yi wa Ali Nuhu dinar taya murna a yau

Related Posts

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus

June 4, 2025
Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150
Nijeriya

Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150

May 31, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta goyi bayan amfani da Ƙirƙirarrar Basira cikin ɗa’a a aikin jarida – Idris
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya ta yi ta’aziyyar mutanen da suka rasu a ambaliyar garin Mokwa

May 30, 2025
Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris
Nijeriya

Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris

May 25, 2025
Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris
Nijeriya

Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris

May 20, 2025
Idris ya ƙaryata ji-ta-ji-tar an mayar da taron bayanin ministoci zuwa London
Nijeriya

Idris ya ƙaryata ji-ta-ji-tar an mayar da taron bayanin ministoci zuwa London

May 16, 2025
Next Post
‘Yan Kannywood za su yi wa Ali Nuhu dinar taya murna a yau

'Yan Kannywood za su yi wa Ali Nuhu dinar taya murna a yau

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!