• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Sunday, April 5, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Shari’ar Zamfara: Ko gobe a ja daga, ba mu tsoron yin gaba-da-gaba da zaɓen inkwankilusib – Gwamna

by DAGA WAKILIN MU
November 21, 2023
in Nijeriya
0
Shari’ar Zamfara: Ko gobe a ja daga, ba mu tsoron yin gaba-da-gaba da zaɓen inkwankilusib – Gwamna
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

Gwamna Dauda Lawal na Jihar Zamfara ya bayyana cewa ko kaɗan jam’iyyar PDP a jihar ba ta tsoron yin zaɓen ‘inkwankulusib’, domin al’ummar jihar sun yi amanna da gwamnatin sa da salon mulkin sa.

“Ba tsoron sake zaɓen ‘inkwankilusib’. Al’ummar Zamfara sun yi amanna da gwamnatin mu. Kuma sun damƙa mana amanar ƙuri’un su. A shirye muke da sake yin nasara. Kai ko gobe a ja daga, mun shirya tafiya zaɓen Ƙaramar Hukumar Maradun.”

Gwamna Lawal ya yi wannan jawabin ne a lokacin da dandazon magoya baya suka yi gangamin tarbar sa, lokacin da ya koma Gusau babban birnin jihar, daga wani taro da gwamnonin Arewa maso Yamma suka halarta a Abidjan, babban birnin Cote d’Ivoire.

Dubun dubatar jama’a suka tarbi gwamnan, waɗanda suka yi masa jerin gwanon kwamba ɗin motoci, tun daga kan iyakar Ƙaramar Hukumar Tsafe, har Gusau.

Gwamna Lawal na wajen taro Kotun Ɗaukaka Ƙara ta ce ta soke zaɓen sa, sai an sake zaɓen ‘inkwankilusib’ a ƙananan hukumomi uku, ciki kuwa har da Maradun, mahaifar tsohon Gwamnan Zamfara, Bello Matawalle, wanda Lawal ya kayar a zaɓen gwamna.

Cikin wata sanarwa da Kakakin Yaɗa Labaran Gwamna Lawal, Suleiman Bala Idris ya sa wa hannu kuma ya fitar, ya ce cincirindon mutsnen da suka tarbi gwamnan alama ce kuma hujja mai cike da nunin cewa al’ummar jihar sun ba shi amanar jagorancin su a ƙarƙashin gwamnatin sa.

“Zamfarawa sun nuna wa tawagar Gwamna Lawal ƙauna idan aka dubi irin dandazon jama’ar da ta tarbe shi, tun daga Tsafe har zuwa cikin Gusau, alama ce mai nuni da irin amanna da amanar da suka damƙa wa Gwamnan.

“Muna kan hanya ɗoɗar wadda za mu ceto Jihar Zamfara, kuma babu wani tarnaƙin da zai iya kawo mana cikas wajen cimma wannan ƙudiri da alƙibla.”

Loading

Previous Post

Miji na ɗan Aljanna ne – furodusa a Kannywood, Fatima Lamaj

Next Post

KILAF 2023: An yi liyafar maraba da baƙi

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Wani sashe na jagororin Kannywood a taron

KILAF 2023: An yi liyafar maraba da baƙi

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!