• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, July 22, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Yawan masu rajistar zaɓe a Nijeriya sun haura na sauran ƙasashen Afrika ta Yamma – INEC

by DAGA WAKILIN MU
December 25, 2021
in Nijeriya
0
Yawan masu rajistar zaɓe a Nijeriya sun haura na sauran ƙasashen Afrika ta Yamma – INEC
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

SHUGABAN Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC), Farfasa Mahmood Yakubu, ya ce yawan masu rajistar jefa ƙuri’a a Nijeriya ya haura yawan masu rajistar jefa ƙuri’a a sauran ƙasashen Afrika guda 14 baki ɗayan su.

Yakubu ya yi wannan bayani ne kwanan baya a lokacin da ya ke jawabi ga manema labarai a Legas.

Ya ce yawan masu jefa ƙuri’a a Nijeriya ya kai mutum 84,004,084, yayin da yawan masu jefa ƙuri’a a sauran ƙasashen Afrika ta Yamma 14 ban da Nijeriya mutum miliyan 73.6 ne. 

Ya ce, “Saboda haka yawan masu jefa ƙuri’a a Nijeriya ya haura yawan na sauran ƙasashen Afrika ta Yamma 14 gaba ɗaya da mutum har miliyan 11.

“A yanzu mu na da rumfunan zaɓe 176,846 yawan mazaɓu kuma ya kai 8,809.

“Mun yi namijin ƙoƙarin ganin mun samu ƙarin mazaɓu ne saboda la’akarin da mu ka yi cewa kusan daga 1999 zuwa 2015 ana samun ƙaruwar yawan masu jefa ƙuri’a.  Amma zuwa 2021 sun ƙaru sosai har sun kai 84,044,084. Kuma har zuwa 2015 yawan rumfunan zaɓe bai ƙaru ba.

“Dalili kenan na yin ƙoƙarin da mu ka yi na samar da ƙarin rufunan zaɓe 56,873 cikin watan Afrilu, 2021. Yanzu mu na da guda 176, 846 kenan.”

Haka nan ya yi tsokacin cewa ƙarin yawan rumfunan zaɓe ya faru ne saboda yawan masu jefa ƙuri’a da aka ƙara samu sosai. Kuma ya yi mamakin yadda wasu mutane su ka riƙa yi wa wannan ƙarin yawan rumfunan zaɓe mummunar fahimta.

Yakubu ya ce an yi rajistar masu zaɓe 57,908,945 a zaɓen 1999. A zaɓen 2003 kuma an yi wa mutum 60,823,022. Sai kuma mutum 61,567,036 a zaɓen 2007.

A zaɓen 2015 an yi wa mutum 67,422,005. A zaɓen 2019 kuma an yi wa mutum 84,004,084 rajista.

Hakan na nufin yawan masu rajista a Nijeriya za su ƙaru sosai, idan aka haɗa da yawan waɗanda ake ci gaba da yi wa rajista a yanzu.

Loading

Tags: Independent National Electoral CommissionINECProf. Mahmood Yakubuvoters registerZaɓen 2023
Previous Post

INEC na buƙatar N305b domin shirya zaɓen 2023

Next Post

Kirsimeti

Related Posts

Sanatan Kaduna: Yerima Shettima za mu yi, inji ‘yan fim
Nijeriya

Sanatan Kaduna: Yerima Shettima za mu yi, inji ‘yan fim

July 15, 2025
Nijeriya

Tinubu yana goyon bayan Ƙananan Hukumomi su ci gashin kan su – Minista

July 11, 2025
Nijeriya

Shirin Sabunta Fata na Tinubu yana samar da damarmakin cigaba — Minista

July 10, 2025
Sauye-sauyen Tinubu suna taimaka wa farfaɗowar tattalin arzikin Nijeriya — Minista
Nijeriya

Sauye-sauyen Tinubu suna taimaka wa farfaɗowar tattalin arzikin Nijeriya — Minista

July 10, 2025
Ministoci za su fara gabatar da rahoton ayyuka a taron manema labarai
Nijeriya

Tinubu ba zai yarda hayaniyar siyasar 2027 ta ɗauke masa hankali ba – Minista

July 8, 2025
Ƙungiyoyi sun buƙaci bayanai daga ‘yan sanda kan harin da aka kai fadar Sarkin Kano
Nijeriya

Ƙungiyoyi sun buƙaci bayanai daga ‘yan sanda kan harin da aka kai fadar Sarkin Kano

July 8, 2025
Next Post
Kyaututtukan Kirsimeti

Kirsimeti

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!