• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Thursday, May 14, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Matasan NYSC kaɗai INEC ta amince su yi aiki da na’urar tantance masu katin rajista – Yakubu

by DAGA WAKILIN MU
February 20, 2023
in Nijeriya
0
Farfesa Mahmood Yakubu ya na jawabi lokacin da shugabannin INEC su ka kai ziyara a cibiyar horas da jami'an zaɓe a GSS Garki, Abuja

Farfesa Mahmood Yakubu ya na jawabi lokacin da shugabannin INEC su ka kai ziyara a cibiyar horas da jami'an zaɓe a GSS Garki, Abuja

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa matasa masu yi wa ƙasa hidima (NYSC) ne kaɗai ta bai wa iznin riƙa amfani da na’urar BVAS domin tantance masu katin shaidar rajistar zaɓe gangariya.

Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, shi ne ya bayyana haka a lokacin da ya kai ziyara cibiyar horas da Jami’an Zaɓe da Mataimakan Jami’an Zaɓe na I da na II, ranar Asabar, a Abuja.

Yakubu ya ce INEC ba ta da isassun ma’aikatan da za su iya gudanar da zaɓe a faɗin ƙasar nan kuma a lokaci guda. Ya ce dalili kenan ta ke ɗaukar masu yi wa ƙasa hidima domin samar da sahihi kuma kuma karɓaɓben zaɓe ba tare da tashin hankula ba.

Shugaban ya gargaɗi matasan NYSC su nuna kishin Nijeriya da ‘yan Nijeriya, ba kishin wata jam’iyya ba.

Farfesa Yakubu ya kuma gargaɗi matasan cewa kada su yi kuskuren bai wa wani ajiya, tsaro ko kulawar na’urar tantance masu rajistar zaɓe, wato BVAS a hannun wani can daban. 

Haka kuma ya ce kowane ɗan bautar ƙasa mai amfani da BVAS za a riƙa bibiyar sa ta lambar bibiyar ƙwaƙwaf, wato ‘code’ ko ‘tracker’.

Ya ce, “Nijeriya ta yi sa’a da gamo-da-katarin samun matasa irin ku. Saboda babu yadda INEC za ta iya shirya zabe ba tare da gagarimar gudummawar ku ba.

“Saboda haka mun dogara a kan ku da sauran ma’aikata. Amma ku ne za ku fi saura gudanar da aikin zaɓe mafi muhimmanci a rumfunan zaɓe. Saboda a can ne jama’a za su je su yi zaɓe. Kuma kowanen ku zai yi rantsuwar cewa ba zai goyi bayan kowace jam’iyyya ba.

“Kishin ku ya tsaya kan Nijeriya da ‘yan Nijeriya kaɗai, ba kan jam’iyya ba. Ku kasance ku ne tamkar shugabannin INEC a rumfunan zaɓen ku. Ku ne ma sarakunan daulolin rumfunan zaɓe.

“Ku kaɗai ne aka bai wa iznin sarrafa na’urar BVAS a ranar zaɓe. Don haka ku ɗauki wannan aiki da muhimmanci.”

Loading

Tags: BVASINECma'aikatan zaɓemahmood yakubuNYSCZaɓen 2023
Previous Post

INEC ta gayyaci ‘yan takarar shugaban ƙasa zuwa taron sa-hannun amincewa a gudanar da zaɓe cikin lumana

Next Post

Ran Talata INEC ke sa ran karɓar cikon kuɗaɗen sallamar ma’aikata daga hannun CBN – Okoye

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Mista Festus Okoye

Ran Talata INEC ke sa ran karɓar cikon kuɗaɗen sallamar ma'aikata daga hannun CBN - Okoye

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!