• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Friday, June 6, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Masana da marubuta sun yi taro kan ingancin rubutu a Kano

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
August 24, 2023
in Marubuta
1
Ana cikin taron

Ana cikin taron

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

A RANAR Asabar, 19 ga Agusta, 2023 aka yi wani ɗan ƙwarya-ƙwaryan taro don tattaunawa a kan makomar rubutun zube na Hausa.

‘Ya’yan Kano Book Club ne su ka shirya taron a Kano, wanda Malam Abubakar Muhammad da ke koyar da harshen Hausa a Amurka ya shirya.

Taron, wanda ya gudana bisa jagorancin Malam Ismail Bala, tsohon shugaban ƙungiyar marubuta ta kasa ANA reshen Jihar Kano. 

Ya samu mahalartar    ɓangarori da dama na marubuta da masu ruwa da tsaki a harkar rubutu. Sun haɗa da  Dr. Ibrahim A. Bichi, tsohon shugaban ɗakunan karatu na Jihar  Kano, da tsofaffin marubuta da na zamani, musamman waɗanda ake kira ‘online writers’. 

Waɗannan marubuta sun ƙunshi Bala Anas Babinlata, Umma Sulaiman ‘Yan Awaki  Sadiya Garba Yakasai, Muhammad Lawal Barista, Kabiru Yusuf Anka, Ibrahim M. Indabawa, Kamilu D. Gwammaja, da sauran su.

Malam Abubakar Muhammad ya na jawabi

A jawabin sa, Malam Abubakar Muhammad ya bayyana dalilin sa shirya taron. Ya ce ya yi tunanin shirya taron ne saboda matsalar littattafan zube na Hausa masu inganci da su ke fuskanta a ƙasashen Turai, a yayin koyar da harshe da al’adu. Hakan ya shafi fassara daga Hausa zuwa Turanci, wanda babu wadatattun littattafai kuma masu inganci. 

Manufar taron dai shi ne a tattauna tare da tunanin yadda za a yi maganin matsalolin.

Kafin a fara taron dai sai da  aka  saurari wani faifan bidiyo daga Dakta Umma Aliyu da ke koyar da harshen Hausa a ƙasar Jamus. Ita ma ta yi jawabi ne a kan wannan matsala ta rashin littattafai masu inganci da abin da ya kamata a yi. 

A ƙarshen taron, an yi nasarar tattauna abubuwa da dama, inda aka yanke za a sake shirya wani zaman don tunanin fitar da mafita a kan matsalolin da aka fitar.

Mata a wajen taron
Hoton sada zumunci a ƙarshen taron

Loading

Previous Post

Furodusa a Kannywood, Aminu S. Sufi, ya kwanta dama

Next Post

Yadda Gwamnan Kano ya naɗa ni mai taimaka masa kan harkar jinƙai da agaji – marubuciya Fauziyya D. Sulaiman

Related Posts

Gasar rubutu: Ba a taɓa ba marubutan Hausa dama irin wannan ba – Balannaji 
Marubuta

Gasar rubutu: Ba a taɓa ba marubutan Hausa dama irin wannan ba – Balannaji 

January 1, 2025
Zubairu Balannaji ya zama gwarzon gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai
Marubuta

Zubairu Balannaji ya zama gwarzon gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai

December 31, 2024
‘Dakan ɗaka…’: Kanawa sun lashe gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai
Marubuta

‘Dakan ɗaka…’: Kanawa sun lashe gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai

December 20, 2024
Mutane 15 sun yi nasarar zuwa zagayen kusa da na ƙarshe a gasar rubutu na Hukumar Tace Finafinai
Marubuta

Mutane 15 sun yi nasarar zuwa zagayen kusa da na ƙarshe a gasar rubutu na Hukumar Tace Finafinai

November 30, 2024
Tsakanin matan aure biyu da budurwa ɗaya za a san gwarzuwar gasar Hikayata ta 2024 a yau
Marubuta

Tsakanin matan aure biyu da budurwa ɗaya za a san gwarzuwar gasar Hikayata ta 2024 a yau

November 27, 2024
Ƙungiyar matasa da mata za ta naɗa Ado Gidan Dabino Sarkin Mawallafan Arewa
Marubuta

Gasar rubutu: Hukumar Tace Finafinai ta bayyana gwaraza 50 na zagayen farko

November 24, 2024
Next Post
Hajiya Fauziyya D. Sulaiman

Yadda Gwamnan Kano ya naɗa ni mai taimaka masa kan harkar jinƙai da agaji - marubuciya Fauziyya D. Sulaiman

Comments 1

  1. Bala Anas says:
    2 years ago

    Yau kuma Ni ne na zama malam Abubakar Muhammad? Ikon Allah.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!