• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Friday, May 15, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

INEC za ta yi wa ma’aikatan faɗakarwa bita kan faɗakarwa

by DAGA WAKILIN MU
February 27, 2021
in Nijeriya
0
INEC za ta yi wa ma’aikatan faɗakarwa bita kan faɗakarwa
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta na nan ta na shirin gudanar da wata bita ta musamman domin wayar da kan ma’aikatan ta na sashen faɗakar da masu zaɓe da ke hedikwatar ta da ke Abuja da kuma na jihohi.


Wata sanarwa da ta fito daga hukumar a yau Asabar ta bayyana cewa bitar, mai taken “Faɗakar da Mai Faɗakarwa”, wato “Train-the- Trainers (ToT)”, an kasa ta zuwa gida biyu saboda matsalar annobar korona (COVID-19) da ake fama da ita.

 
Kashin farko za a yi bitar ga shugabannin sashen faɗakar da masu zaɓe (HODs VEP) da ke jihohin Kudu da kuma waɗanda su ke a hedikwata a Abuja. Za a yi nasu daga ranar 1 zuwa ranar 3 ga Maris, 2021 a otal ɗin ‘Royal Bird Hotel’ da ke unguwar Alagbaka, GRA, Akure, Jihar Ondo. 

Kashi na biyu na bitar za a yi wa shugabannin sashen faɗakar da masu zaɓe (HODs VEP) da ke jihohin Arewa da na hedikwata da ke Abuja daga ranar 11 zuwa ranar 13 ga Maris, 2021 a garin Lokoja, Jihar Kogi, amma ba a tsaida wurin da za a yi ta ba.


Haka kuma wannan bita, wadda za a shirya ta ne tare da haɗin gwiwar Gidauniyar Tsare-tsaren Zaɓe ta Duniya (International Foundation for Electoral Systems, IFES), za ta amince da Kundin Wayar da Kan Masu Zaɓe wanda jami’an Hukumar Zaɓe da ke hedikwata su ka riga su ka kammala duba shi. 

Bugu da ƙari, bitar za ta bada dama a bayyana wa shugabannin sashen faɗakarwar ayyukan da hukumar ta sanya a gaba da su ka haɗa da: faɗaɗa hanyar da masu zaɓe za su samu isa ga rumfunan zaɓe; da aikin cigaba da yi wa masu zaɓe rajista wanda ke tafe; da Babban Shirin 2022-26; da batun zaɓen gwamnan Jihar Anambra; da kuma yin musayar ra’ayi kan abubuwan da su ka gudana a lokacin Babban Zaɓen da aka yi a shekarar 2019.

Tags: Hukumar ZabeINECmahmood yakubuNigeria electionsvoter education
Previous Post

Yaƙin Badar tsakanin Buba Marwa da ‘yan ƙwaya

Next Post

Ibrahim Yala ya zama angon Sima

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Ibrahim Yala ya zama angon Sima

Ibrahim Yala ya zama angon Sima

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!