• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Sunday, April 5, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Bikin Sallah: Tinubu ya taya murna tare da yin kira a yi tunani kan sadaukarwa, alhaki da kuma haɗin kai

by WAKILIN MU
June 16, 2024
in Nijeriya
0
Bikin Sallah: Tinubu ya taya murna tare da yin kira a yi tunani kan sadaukarwa, alhaki da kuma haɗin kai

Tinubu (a kujera) lokacin sallar Idin Babbar Sallah ta 2022 a Legas (hoto daga fayil)

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

SHUGABAN Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya ɗaukacin al’ummar Musulmi murnar zagayowar ranar Babbar Sallah, ya ce lamarin wanda ke nuni da sadaukarwa, ɗabbaka imani da biyayya ga nufin Ubangiji.

A wata sanarwa da Mai Ba Shugaban Ƙasa Shawara kan Harkokin Yaɗa Labarai, Ajuri Ngelale ya fitar, Shugaban Ƙasa ya taya al’ummar Musulmi murna tare da addu’ar Allah ya karɓa masu addu’o’in su da kuma ayyukan su na alheri.

Haka kuma ya yi kira ga ‘yan Nijeriya da su yi tunani a kan maudu’in bikin, wanda ke da ma’ana mai ƙarfi da muhimmancin ga ƙasar nan.

Ya jaddada cewa sadaukarwa da aiki su ne muhimman sinadiran gina ƙasa, ya na mai cewa sai an yi nufi da aiki tare domin kawo sauyi mai girma.

Shugaban ya yi kira ga ‘yan Nijeriya da su yi wa ƙasar nan addu’ar samun zaman lafiya da kwanciyar hankali tare da yin aiki wajen inganta haɗin kai, zaman lafiya da cigaba.

Ya yi la’akari da sadaukarwar da ’yan Nijeriya su ka yi a cikin shekara ɗaya da ta gabata yayin da gwamnatin sa ta sanya ƙasar a kan turbar haɓaka da cigaba.

Ya kuma tabbatar wa da ‘yan Nijeriya cewa gwamnatin sa na ba da fifiko ga tsaron lafiyar su ta jiki, ta zamantakewa da kuma tattalin arziki, ya ce ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba kan wannan kyakkyawan aiki.

Shugaban ya yi wa ‘yan Nijeriya fatan murnar bikin Sallah.

Loading

Tags: Bola Ahmed TinubuSallahtaya murna
Previous Post

El-Mustapha ya faɗi sirrin zaman auren sa da Fatima na tsawon shekara 14

Next Post

Gwamnati ba ta musanya sunan Titin Murtala Muhammed da na Soyinka ba, inji Minista

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Gwamnati ba ta musanya sunan Titin Murtala Muhammed da na Soyinka ba, inji Minista

Gwamnati ba ta musanya sunan Titin Murtala Muhammed da na Soyinka ba, inji Minista

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!