• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, August 10, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Gwamnati ba ta musanya sunan Titin Murtala Muhammed da na Soyinka ba, inji Minista

by WAKILIN MU
June 17, 2024
in Nijeriya
0
Gwamnati ba ta musanya sunan Titin Murtala Muhammed da na Soyinka ba, inji Minista

Ministan Yaɗa Labarai Alhaji Mohammed Idris

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

GWAMNATIN Tarayya ta ƙaryata ji-ta-ji-tar da ake yaɗawa cewa wai ta canza sunan Titin Murtala Muhammed da ke Abuja zuwa Titin Wole Soyinka.

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, shi ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da Rabiu Ibrahim, mataimakin sa na musamman kan harkokin yaɗa labarai, ya saki a ranar Litinin.

A cewar sanarwar, gwamnatin ta ce ba ta taɓa tunanin canza sunan Titin Murtala Muhammed ba.

A ranar 4 ga watan Yuni, 2024 ne Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya ƙaddamar da wata sabuwar hanya a Babban Birnin Tarayya, Abuja, wadda aka yi wa laƙabi da “Titin Arterial N20”, wadda ta haɗa Katampe zuwa Jahi ta kuma haɗa babbar hanyar Arewa (Murtala Muhammed Expressway) zuwa babbar hanyar Arewa (Ahmadu Bello Way).

A yayin ƙaddamarwar, Ministan Babban Birnin Tarayya, Barista Nyesom Wike, ya bayar da shawarar a raɗa wa sabon titin na ‘Arterial N20’ sunan Farfesa Wole Soyinka, shawarar da Shugaban Ƙasa ya amince da ita.

Saboda haka, sabon titin ‘Arterial N20’ ne aka sanya wa sunan Soyinka, ba Titin Murtala Muhammed ba.

Shi Titin Murtala Muhammed yana ci gaba da riƙe asalin sunan sa, wanda karramawa ce ga mai girma tsohon Shugaban Ƙasa, Janar Murtala Ramat Muhammed.

Idris ya buƙaci jama’ar ƙasar nan da su yi watsi da rahotannin ƙarya da ke cewa wai an sauya sunan, tana faɗin cewa “ƙage-ƙage ne kurum marasa tushe”.

Loading

Tags: Mohammed IdrisMurtala Ramat MuhammedNyesome Wike
Previous Post

Bikin Sallah: Tinubu ya taya murna tare da yin kira a yi tunani kan sadaukarwa, alhaki da kuma haɗin kai

Next Post

Minista Bagudu ya ba shugaban Hukumar Finafinai Ali Nuhu shawarwari

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Minista Bagudu ya ba shugaban Hukumar Finafinai Ali Nuhu shawarwari

Minista Bagudu ya ba shugaban Hukumar Finafinai Ali Nuhu shawarwari

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!