• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Friday, June 6, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Gidan Dabino zai aurar da ‘yar sa Fatima ranar Asabar mai zuwa

by DAGA ABBA MUHAMMAD
August 26, 2023
in Labarai
0
Amarya Fatima Ado Ahmad Gidan Dabino

Amarya Fatima Ado Ahmad Gidan Dabino

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

SANANNEN marubuci, furodusa kuma jarumi a Kannywood, Malam Ado Ahmad Gidan Dabino (MON), zai aurar da ‘yar sa Fatima a ranar Asabar mai zuwa, wato 2 ga Satumba, 2023.

Za a ɗaura auren Fatima Ado Ahmad Gidan Dabino da masoyin ta, Bello Umar Kawaji, da misalin ƙarfe 11:00 na safe a masallacin Juma’a na Alfurƙan da ke Titin Alu Avenue, Nassarawa GRA, Kano.

Katin gayyatar ɗaurin auren Fatima da Bello

Gidan Dabino ya raba da kan sa ya raba katin auren a guruf-guruf na soshiyal midiya tare da faɗin, “Wannan kati ana  sanar da ku ne don ku yi wa ango da amarya addu’ar samun zaman lafiya.

“Waɗanda su ke wajen Kano an ɗauke musu ba sai sun zo ba, saboda yanayin rayuwar da ake ciki. Allah ya sa mu dace. Mun gode da addu’ar ku.”

Allah ya kai mu da rai da lafiya.

Fatima da mahaifin ta, Malam Ado Ahmad Gidan Dabino

Loading

Previous Post

Nijeriya da Nijar: Ala da Fati Nijar sun shirya kalankuwar waƙoƙi a Kano

Next Post

Mahaifiyar Abba El-Mustapha ta rasu

Related Posts

An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN
Labarai

An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN

June 3, 2025
MOPPAN ta ba gwamnan Kebbi lambar yabo a madadin ‘yan fim
Labarai

MOPPAN ta ba gwamnan Kebbi lambar yabo a madadin ‘yan fim

June 2, 2025
Ƙungiya ta ja kunnen gwamnatin Kano kan dakatar da finafinan Kannywood 22
Labarai

Ƙungiya ta ja kunnen gwamnatin Kano kan dakatar da finafinan Kannywood 22

May 20, 2025
Hukuma ta rufe gidajen gala a Kano har sai bayan Ramadan
Labarai

Gwamnatin Kano ta dakatar da haska finafinan Kannywood 22 a intanet da talbijin 

May 19, 2025
Labarai

Gwamnan Kano ya ɗauki nauyin ‘yan Kannywood 5 zuwa Hajjin bana

April 17, 2025
Sabuwa, matar Ɗanmaraya Jos, ta rasu
Labarai

Sabuwa, matar Ɗanmaraya Jos, ta rasu

March 28, 2025
Next Post
Hajiya A'isha ta na sanya wa El-Mustapha albarka kwanan nan

Mahaifiyar Abba El-Mustapha ta rasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!