• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Friday, May 15, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Gwamnati na shirin dawo da ‘yan gudun hijira daga Nijar

by DAGA WAKILIN MU
September 16, 2020
in Nijeriya
0
Gwamna Zullum da Gwamna Lameen su na gaisawa da 'yan gudun hijira

Gwamna Zullum da Gwamna Lameen su na gaisawa da 'yan gudun hijira

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram
GWAMNATIN Tarayyar Nijeriya ta tabbatar wa da ‘yan ƙasar ta da ke zaman gudun hijira a yankin Diffa na Jamhuriyar Nijar cewa ta fara shirin dawo da su gida.
 
Gwamnan Jihar Borno, Alhaji Babagana Zullum, shi ne ya bayyana haka a lokacin da wata tawaga ta Gwamnatin Tarayya ta kai ziyarar gani da ido ga ‘yan Nijeriya da ke gudun hijira a Diffa tare da tabbatar masu da shirin da ake yi na maida su gida.
 
Gwamna Zullum ya samu rakiyar Kwamishinan Tarayya na Hukumar Kula Da ‘Yan Gudun Hijira Da Kula Da Baƙi ta Ƙasa (NCFRMI), Sanata Basheer Garba Mohammed, da Ministar Harkokin Jinƙai, Agaji Da Kyautata Rayuwar Al’umma ta Tarayya, Hajiya Sadiya Umar Farouq, wadda Darakta mai kula da ofishin Sakataren Dindindin na ma’aikatar ta, Alhaji Ali Grema, ya wakilta.
Gidaje 1,000 da aka gina wa ‘yan gudun hijirar a Diffa
A lokacin ziyarar, Gwamna Zullum ya faɗa wa ‘yan gudun hijirar irin hoɓɓasan da Shugaba Muhammadu Buhari ya ke yi don ganin sun dawo gida Nijeriya lafiya lau da kuma maida su cikin sauran al’umma.
 
‘Yan tawagar sun kuma samu tarba daga jami’an ƙasar Nijar bisa jagorancin Gwamnan yankin Diffa, Alhaji Isa Lameen.
 
Haka kuma sun duba aikin gina rumfunan tafi da gidan ka guda 1,000 da ƙananan gidaje 280 don ‘yan gudun hijirar a garin Damasak wanda ke kusa da kan iyakar Nijar.

Loading

Previous Post

Zaɓen Edo: Za a hukunta masu laifi, inji shugaban INEC

Next Post

Zaɓen gwamnan Edo gobe: Mun shirya tsaf, cewar INEC

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu

Zaɓen gwamnan Edo gobe: Mun shirya tsaf, cewar INEC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!