• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, May 6, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Gwamnatin Tinubu ba za ta kafa sansanonin soji na ƙasashen waje a Nijeriya ba – Minista

by WAKILIN MU
May 6, 2024
in Nijeriya
0
Gwamnatin Tinubu ba za ta kafa sansanonin soji na ƙasashen waje a Nijeriya ba – Minista

Shugaba Bola Ahmed Tinubu

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

MINISTAN Yaɗa Labarai Da Wayar Da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Gwamnatin Tarayya a ƙarƙashin jagorancin Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ba ta tunanin kafa sansanonin soji na ƙasashen waje a Nijeriya.

A wata sanarwa da ya sanya wa hannu a ranar Litinin, Idris ya bayyana rahoton da wasu kafafen yaɗa labarai ke yaɗawa a matsayin ƙarya.

Ya ce Gwamnatin Tarayya ta ba da umarnin haɗin gwiwar soja da wasu ƙasashe kuma ta na son zurfafa shi domin cimma manufofin tsaron ƙasa na gwamnatin Tinubu.

Ya ce: “Gwamnatin Tarayya ta na sane da ƙarairayin da ake ta yaɗawa a wasu wurare na zargin wai ana tattaunawa tsakanin Gwamnatin Tarayyar Nijeriya da wasu ƙasashen ƙetare kan batun kafa sansanonin sojojin ƙasashen waje a ƙasar.

“Mu na kira ga jama’a da su yi watsi da wannan ƙarya gaba ɗaya.

“Gwamnatin Tarayya ba ta irin wannan tattaunawar da wata ƙasar waje. Ba mu samu ba kuma ba mu yi la’akari da wata shawara daga wata ƙasa ba game da kafa sansanonin sojin ƙasashen waje a Nijeriya.

“Gwamnatin Nijeriya ta riga ta ba da umarnin haɗin gwiwa da ƙasashen waje wajen tunkarar matsalar tsaro da ake ci gaba da fuskanta, kuma Shugaban Ƙasa ya jajirce wajen zurfafa wannan ƙawance, da nufin cimma manufofin tsaron ƙasa na Ajandar Sabunta Fata.” inji shi.

Loading

Previous Post

Cewar Idris: Mu kare darajar muhalli, kuma mu kare Nijeriya daga labaran bogi

Next Post

Ni na fara sa Ali Nuhu a fim, amma ana yaɗa ƙarya a tarihin shi – Sani Muhammad Sani

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Ni na fara sa Ali Nuhu a fim, amma ana yaɗa ƙarya a tarihin shi – Sani Muhammad Sani

Ni na fara sa Ali Nuhu a fim, amma ana yaɗa ƙarya a tarihin shi - Sani Muhammad Sani

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!