• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, June 30, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Magana ta ƙare: Jarumar Kannywood Khadija Yobe za ta auri tsohon saurayin ta

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
December 21, 2022
in Ranar Murna
0
Khadija Sani Yobe

Khadija Sani Yobe

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

A YANZU haka shirye-shirye sun yin nisa na bikin jarumar Kannywood Khadija Sani Yobe, wadda aka fi sani da Karima a cikin shirin ‘Izzar So’.

Za a yi bikin ta a cikin watan Fabarairu, 2023, idan Allah ya kai mu.

Wata majiya ta faɗa wa mujallar Fim cewa jarumar za ta auri wani tsohon saurayin ta ne wanda su ka daɗe su na soyayya, tun kafin ta shiga harkar fim.

Duk da yake wakilin mu ya yi ƙoƙarin yin magana da Khadija, bai same ta ba, amma dai ɗaya daga cikin matan da su ka fi kusanci da ita a cikin harkar fim, wato Asma’u Sani, ta tabbatar mana da gaskiyar maganar auren.

Khadija Yobe (Karima ta cikin ‘Izzar So’)

Hajiya Asma’u ta ce har ma an fitar da kalar ankon da za a yi a bikin, kuma ta ce da saurayin na Khadija sunan sa Izuddin wanda shi na ɗan Jihar Yobe ne.

Ta ƙara da cewa Izuddin mawaƙi ne sannan mataimaki na musamman ne ga gwamnan Yobe.

Cikin shirin bikin, nan da ɗan wani lokaci Khadija za ta tafi Saudiyya domin yin Umrah, bayan ta dawo sai a ci gaba da shirin bikin.

Daga cikin jerin shagulgulan bikin an shirya za a yi babban taron biki na ‘yan fim zalla a Kano, daga nan sai rankaya a tafi Jihar Yobe domin ci gaba da bukukuwan har zuwa ɗaurin aure da kuma tarewar amarya.

Loading

Tags: Asma'u SaniaureBikiIzzar SoJihar YobeKhadija Sani Yobe
Previous Post

Yadda mawaƙi Ado Gwanja ya samu keta hazo zuwa Amurka

Next Post

Nasarar da na samo ta dukkan Arewa ce, inji Gidan Dabino bayan ya doke mutum 12 a gasar Nijeriya

Related Posts

Al-Ameen, Haidar na shirin Daɗin Kowa, ya zama angon Walida
Ranar Murna

Al-Ameen, Haidar na shirin Daɗin Kowa, ya zama angon Walida

June 29, 2025
Haihuwa ta 14: Mawaƙi Abubakar Yarima ya samu Muhammad Sani
Ranar Murna

Haihuwa ta 14: Mawaƙi Abubakar Yarima ya samu Muhammad Sani

June 19, 2025
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika
Labarai

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

June 12, 2025
An ɗaura auren darakta a Kannywood, Al-Amin Ciroma da ‘yar’uwar sa Sharifatu
Ranar Murna

An ɗaura auren darakta a Kannywood, Al-Amin Ciroma da ‘yar’uwar sa Sharifatu

May 2, 2025
Ƙarshen tika-tika, tik! A’ishatulhumaira ta zama matar Rarara ta huɗu
Ranar Murna

Ƙarshen tika-tika, tik! A’ishatulhumaira ta zama matar Rarara ta huɗu

April 25, 2025
Darakta Al-Amin Ciroma zai yi amarya a watan gobe, shekaru biyu bayan mutuwar auren sa da Wasila Isma’il 
Ranar Murna

Darakta Al-Amin Ciroma zai yi amarya a watan gobe, shekaru biyu bayan mutuwar auren sa da Wasila Isma’il 

April 20, 2025
Next Post
Malam Ado Ahmad Gidan Dabino da kyautar karramawar sa a wajen taron a Abuja

Nasarar da na samo ta dukkan Arewa ce, inji Gidan Dabino bayan ya doke mutum 12 a gasar Nijeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!