• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Saturday, June 7, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

by DAGA WAKILIN MU
May 27, 2023
in Nijeriya
0
Hajiya Sadiya Umar Farouq na miƙa ragamar Ma'aikatar ta ga Dakta Nasir Sani-Gwarzo

Hajiya Sadiya Umar Farouq na miƙa ragamar Ma'aikatar ta ga Dakta Nasir Sani-Gwarzo

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

Ministar Harkokin Jinƙai, Agaji da Inganta Rayuwa, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta miƙa ragamar gudanar da ayyukan ma’aikatar ga Babban Sakataren ma’aikatar, Dakta Nasir Sani Gwarzo, bayan ta kammala aikin ta cikin gagarumar nasara.

Hajiya Sadiya ta riƙe ma’aikatar ne a matsayin ministar ta ta farko har tsawon shekara uku da rabi inda ta yi wa al’umma aiki tuƙuru babu gajiyawa.

Hajiya Sadiya ta miƙa wasu takardu ƙunshe a cikin kundaye biyu da ke bayyana ayyukan da ta yi a ma’aikatar a ranar Juma’a a Abuja, a ƙarshen Taron Duniya kan Ayyukan Agaji na Nijeriya (wayo Nigerian International Humanitarian Summit) karo na farko wanda ma’aikatar ta ɗauki nauyin shiryawa.

A jawabin da ta yi a taron, ministar ta gode wa Babban Sakataren da daraktoci da ma’aikatan ma’aikatar da na ofishin ta saboda gagarumin goyon bayan da su ka ba ta a dukkan tsawon wa’adin riƙe muƙamin ta.

Hajiya Sadiya Umar Farouq ta kuma yi kira ga ma’aikatan da su tsaya tsayin daka kan ƙoƙarin da su ke yi na ganin an cimma nasara a muradin Shugaba Muhammadu Buhari na ‘yanto ɗimbin marasa galihu daga ƙangin fatara da yunwa.

Ta ce: “Ga ni a yanzu ina miƙa waɗannan takardun masu ƙunshe da bayanan riƙon ragamar da na yi a matsayin Ministar farko ta Ma’aikatar Harkokin Jinƙai, Agaji da Inganta Rayuwa a cikin shekaru uku da rabi da su ka gabata. Na gode maku ƙwarai da gaske saboda goyon bayan da ku ka ba ni, a yau kuma na ke miƙa ragamar ga Babban Sakatare, Dakta Nasir Sani- Gwarzo”.

Da ya ke mayar da martani, Babban Sakataren ya gode wa Ministar, sannan kuma ya yi mata fatan alheri a duk inda ta sa gaba a shekaru masu zuwa.

Loading

Tags: Harkokin JinƙaiHumanitarian Affairsmiƙa ragamaMuhammadu BuhariNasir Sani-GwarzoSadiya Umar Farouq
Previous Post

Kabiru ƙanen Adam Zango ya angwance da Umaima

Next Post

An ɗaura, jarumin Kannywood Sadiqu Artiste da Amina sun zama ɗaya

Related Posts

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus

June 4, 2025
Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150
Nijeriya

Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150

May 31, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta goyi bayan amfani da Ƙirƙirarrar Basira cikin ɗa’a a aikin jarida – Idris
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya ta yi ta’aziyyar mutanen da suka rasu a ambaliyar garin Mokwa

May 30, 2025
Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris
Nijeriya

Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris

May 25, 2025
Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris
Nijeriya

Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris

May 20, 2025
Idris ya ƙaryata ji-ta-ji-tar an mayar da taron bayanin ministoci zuwa London
Nijeriya

Idris ya ƙaryata ji-ta-ji-tar an mayar da taron bayanin ministoci zuwa London

May 16, 2025
Next Post
Ango da amarya tare da su Teema Yola da Momee Gombe a wajen dina

An ɗaura, jarumin Kannywood Sadiqu Artiste da Amina sun zama ɗaya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!