• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Thursday, June 5, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

MOPPAN ta ba gwamnan Kebbi lambar yabo a madadin ‘yan fim

by WAKILIN MU
June 2, 2025
in Labarai
0
MOPPAN ta ba gwamnan Kebbi lambar yabo a madadin ‘yan fim

'Yan fim suna ba Gwamnan Jihar Kebbi, Dakta Nasir Idris (Ƙauran Gwandu), lambar yabo

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HAƊAƊƊIYAR Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Nijeriya (MOPPAN) tare da haɗin gwiwar reshen ta na Jihar Kebbi, ta karrama gwamnan jihar, Dakta Nasir Idris (Ƙauran Gwandu), da lambar yabo.

Wata sanarwa da jami’in yaɗa labarai na ƙungiyar, Ibrahim Amarawa, ya rattaba wa hannu a yau, ta ce sun karrama gwamnan ne saboda ƙoƙarin sa na bai wa mawaƙa da ‘yan wasa da sauran masu harkar industiri mutum 100 muƙaman masu taimaka masa (Special Assistants, SA).

Amarawa ya ce, “Wannan lambar yabo da Kungiyar ta bayar har ila yau yana daga cikin kokarin da wannan shugabanci na MOPPAN yake yi domin fitowa da martabar ƙungiyar a idon shugabanni da al’umma.

Ya ce taron ya samu nasara domin shugabannin MOPPAN sun samu karɓuwa a Jihar Kebbi da kuma samun tabbacin ci gaba da hulɗa domin bunƙasa industiri.

Loading

Previous Post

Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150

Next Post

An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN

Related Posts

An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN
Labarai

An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN

June 3, 2025
Ƙungiya ta ja kunnen gwamnatin Kano kan dakatar da finafinan Kannywood 22
Labarai

Ƙungiya ta ja kunnen gwamnatin Kano kan dakatar da finafinan Kannywood 22

May 20, 2025
Hukuma ta rufe gidajen gala a Kano har sai bayan Ramadan
Labarai

Gwamnatin Kano ta dakatar da haska finafinan Kannywood 22 a intanet da talbijin 

May 19, 2025
Labarai

Gwamnan Kano ya ɗauki nauyin ‘yan Kannywood 5 zuwa Hajjin bana

April 17, 2025
Sabuwa, matar Ɗanmaraya Jos, ta rasu
Labarai

Sabuwa, matar Ɗanmaraya Jos, ta rasu

March 28, 2025
Tsohon jarumin barkwanci, Ƙarƙuzu, ya kwanta dama
Labarai

Tsohon jarumin barkwanci, Ƙarƙuzu, ya kwanta dama

March 25, 2025
Next Post
An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN

An naɗa Shehu Hassan Kano shugaban riƙo na MOPPAN

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!