• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Saturday, July 19, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Saboda son da na ke yi wa harkar fim har mafarkin ta na riƙa yi – Fatima Isah

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
September 19, 2022
in Labarai
1
Fatima Isah, likita a 'Daɗin Kowa'

Fatima Isah, likita a 'Daɗin Kowa'

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

LIKITAR cikin shirin diramar ‘Daɗin Kowa’ ta tashar talbijin ta Arewa 24, Fatima Isah, ta bayyana cewa saboda matuƙar son da ta yi wa harkar fim tun ta na ƙaramar yarinya, har mafarkin fim ta riƙa yi.

A tattaunawar da mujallar Fim, jarumar ta ce: “Tun ina ƙarama na ke sha’awar shiga harkar fim, don haka na shiga ƙungiyoyi na wasan kwaikwayo a makarantun da na yi. Kuma a yanzu alhamdu lillahi, na samu sa’ar shiga na zama cikakkiyar jaruma.

“Amma kafin na fara saboda son da na ke yi wa fim idan na kwanta har mafarkin fim ɗin na ke yi. Wannan ya sa idan mu na magana da mama na ina faɗa mata son da na ke yi wa fim, sai ta ce na yi addu’a, ‘idan akwai alheri a ciki Allah ya sa ki yi a sa’a’.

Cewar Fatima Isah: “Fim daban, rayuwar mutum ta zahiri daban”

“To alhamdu lillahi, a yanzu ga shi na zama cikakkiyar jaruma a cikin shirin ‘Daɗin Kowa’ wadda duk duniya ana kallo na. Kuma duk inda na je ana kallo na a matsayin jaruma mai muhimmanci, saboda rol ɗin da na hau ya ƙara mani ƙima a wajen mutane.”

Duk mai kallon ‘Daɗin Kowa’ ba zai manta da likita ba saboda irin tausayin da ta ke nuna wa duk wani mara lafiya da ya je asibiti ya na buƙatar taimako.

Fatima ta ce saboda wannan rol ɗin da ta ke takawa, wasu ma sun ɗauka ita likita ce a zahiri.

Ta ce, “Wani abin mamaki, sai mutane a unguwar da na ke su ke ɗaukar ni likita ce ta gaske, har su ke zuwa don na duba su! Har ma akwai wani lokaci da wata ta zo haihuwa sai kawai aka kwaso ta aka kawo ta gida na, sai da na yi masu bayani ai ni ba likita ba ce. 

“Don haka ya kamata mutane su gane fim daban, rayuwar mutum ta zahiri daban.”

Jarumar ta yi kira ga abokan sana’ar ta da su riƙe sana’ar tasu da mutunci. Ta ce, “Ita harkar fim sana’a ce, don haka bai kamata mutane da su ke harkar su riƙa mayar da kan su ‘yan iska ba.”

Loading

Tags: Arewa 24Daɗin KowaFatima Isahjaruma
Previous Post

Shawara ga matasan jarumai: Ku rage gaggawar yin fice a Kannywood – Hamza Adamu Indabawa

Next Post

Shugabannin mu na Kannywood ba su kyautata mana – darakta A.A. Rasheed Kabala

Related Posts

Hukumar Shari’a da Hukumar Tace Finafinai za su haɗa gwiwa don tsaftace tarbiyya a Kano
Labarai

Hukumar Shari’a da Hukumar Tace Finafinai za su haɗa gwiwa don tsaftace tarbiyya a Kano

July 11, 2025
Labarai

Jarumin Kannywood, Baba Ƙarami ya yi magana kan ganin sa da aka yi kan keken guragu 

July 10, 2025
Tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa tana neman addu’a
Labarai

Tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa tana neman addu’a

July 9, 2025
Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu
Labarai

Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu

July 7, 2025
MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Next Post
A.A. Rasheed Kabala

Shugabannin mu na Kannywood ba su kyautata mana - darakta A.A. Rasheed Kabala

Comments 1

  1. Pingback: Saboda son da na ke yi wa harkar fim har mafarkin ta na riƙa yi – Fatima Isah - LastNg

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!