• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, August 11, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Shawara ga matasan jarumai: Ku rage gaggawar yin fice a Kannywood – Hamza Adamu Indabawa

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
September 19, 2022
in Labarai
0
Hamza Adamu Indabawa: "Harkar fim mataki-mataki ce"

Hamza Adamu Indabawa: "Harkar fim mataki-mataki ce"

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

TSOHON jarumi a Kannywood, Hamza Adamu Indabawa, ya yi kira ga masu sha’awar shigowa harkar fim da su daina gaggawar sai sun cimma burin su cikin ƙaramin lokaci. 

Jarumin ya bayyana haka ne a lokacin tattaunawar da ya yi da mujallar Fim a game da harkar fim ta wannan lokacin. 

Indabawa ya ce: “Ita harkar fim mataki-mataki ne, don haka ba wai daga mutum ya zo lokaci guda ake samun ɗaukaka ba. Ko da yake ana samu, amma ba kowane jarumi ya ke samun hakan ba, sai dai idan aka bi a hankali sai ka ga an kai ga matakin da ake so har ma a wuce hakan.” 

Ya ci gaba da cewa, “Yanzu ka ga ni a masana’antar nan na shafe shekaru kusan talatin amma ba kowa ya san ni ba sai a wannan lokacin da aka sa ni a cikin shirin ‘Daɗin Kowa’. Amma idan mu ka duba shekarun da mu ka yi, mun yi haƙuri ne kuma mu ka ga abubuwan rayuwa da su ka zama darasi a gare mu a cikin harkar wadda ta sa mu ka riƙe ta sosai, kuma mu ka riƙe mutuncin mu.

“A baya tun ina fitowa a matsayin saurayi, na wuce matakin, sai ya zama ban kai a saka ni a matsayin uba ba, sai dai a saka ni a matsayin ƙanen uba, har na zo lokacin da za a saka ni a matsayin uba. To don haka sai ya zama kusan duk jaruman nan mata, tun daga kan su Zainab Raga, Sadiya Gyale da sauran waɗanda su ka yi zamani da su duk na fito a matsayin uba a gare su. Kuma har zuwa yanzu Ina fitowa ne a matsayin uba. Kuma sai yanzu ɗaukakar ta zo.

“Don haka ina godiya ga Allah da ya kawo ni lokaci na. Kuma duk haƙuri ne ya sa na kai ga hakan bisa taimakon Allah.”

Jarumin ya yi kira ga matasa masu shigowa harkar fim da su rage gaggawa kuma su yi haƙuri, su kare mutuncin su, “domin hakan ne zai sa su kai ga cimma nasara.”

Loading

Tags: Arewa 24Daɗin KowagaggawaHamza Adamu IndabawajarumaiKannywoodSadiya GyaleZainab Raga
Previous Post

Na daɗe a Kannywood, yanzu na fara hango haske a harkar – Hauwa Tamburawa

Next Post

Saboda son da na ke yi wa harkar fim har mafarkin ta na riƙa yi – Fatima Isah

Related Posts

Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba
Labarai

Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba

August 8, 2026
Fitaccen mawaƙin siyasa Muhammadu Buhari ‘Kosan Waka’ ya kwanta dama
Labarai

Fitaccen mawaƙin siyasa Muhammadu Buhari ‘Kosan Waka’ ya kwanta dama

August 2, 2026
Yadda gwajin ƙwayoyin halitta na jini ya kawo ƙarshen auren Adam A. Zango da Maimuna Musa bayan watanni 11
Labarai

Yadda gwajin ƙwayoyin halitta na jini ya kawo ƙarshen auren Adam A. Zango da Maimuna Musa bayan watanni 11

August 1, 2026
Jami’an gwamnati sun yi zama da Kannywood domin fara aiwatar da shirin ba da inshorar lafiya kyauta ga ‘yan fim na Kano
Labarai

Jami’an gwamnati sun yi zama da Kannywood domin fara aiwatar da shirin ba da inshorar lafiya kyauta ga ‘yan fim na Kano

July 15, 2026
Kannywood tana buƙatar farfaɗo da gidajen sinima domin bunƙasa tattalin arzikin ƙirƙira – Sani Mu’azu
Labarai

Kannywood tana buƙatar farfaɗo da gidajen sinima domin bunƙasa tattalin arzikin ƙirƙira – Sani Mu’azu

July 14, 2026
A hira da mujallar Fim, mawaƙi Ado Gwanja ya aiko da saƙo ga masoyan sa daga gadon asibiti
Labarai

A hira da mujallar Fim, mawaƙi Ado Gwanja ya aiko da saƙo ga masoyan sa daga gadon asibiti

July 9, 2026
Next Post
Fatima Isah, likita a 'Daɗin Kowa'

Saboda son da na ke yi wa harkar fim har mafarkin ta na riƙa yi - Fatima Isah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!