• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, July 23, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Abin da ya sa na zama mawaƙin siyasa – Bashir Ɗandago

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
November 16, 2022
in Labarai
0
Malam Bashir Ɗandago

Malam Bashir Ɗandago

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

SHAHARARREN mawaƙin yabon Manzon Allah (s.a.w.) ɗin nan, Malam Bashir Ɗandago ya bayyana dalilin da ya sa shi ma ya bi sahun mawaƙan siyasa, saɓanin yadda aka san shi tsawon shekaru.

Ko da yake a wasu lokutan ya na yin wasu waƙoƙin na faɗakarwa ko na jama’a ko sarakuna, kamar waƙar da ya yi wa Sarkin Kano, marigayi Alhaji Ado Bayero, amma dai da sunan siyasa ba a taɓa ji ya yi ba.

A ‘yan kwanakin nan sabuwar waƙar da sha’irin ya yi wa jam’iyyar NNPP da ɗan takarar ta na shugaban ƙasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ta cika garin Kano, wanda hakan ya tabbatar da cewa shi ma ya zama mawaƙin siyasa.

Mujallar Fim ta tattauna da Bashir Ɗandago a game da shigar sa siyasa da kuma waƙar da ya yi, inda ya ke cewa: “Gaskiya ne na yi waƙar siyasa wadda na yi wa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da kuma jam’iyyar NNPP duk da cewa a baya ban taɓa yi ba, domin ni tun da na ke ban taɓa waƙar siyasa ba sai a wannan lokacin.”

A game da dalilin sa na shiga waƙar siyasa kuwa cewa, ya yi, “To, an kai mu bango ne shi ya sa mu ma mu ka fito domin mu yi tamu siyasar. Domin yanzu idan ka duba kowane shehi ya na yin siyasa kuma ya na da ra’ayin sa a siyasar. To amma kowa idan ya samo daga shi sai ‘ya’yan sa, don haka ni ma na ga ina da damar da zan fito na yi tawa siyasar ba tare da na jingina da wani shehi wanda idan ya samu daga shi sai ‘ya’yan sa ba.

“Don haka ni ma siyasa ta na ke yi ta ƙashin kai na, kuma zaɓi jam’iyyar NNPP da ɗan takarar ta Rabi’u Musa Kwankwaso a matsayin zaɓin da ya kwanta mini, don haka ni shi na ke yi. Ba zan tsaya ina jingine da wani ba.”

Loading

Tags: Ado BayeroBashir ƊandagomawaƙiNNPPRabi'u Musa Kwankwasosha'irisiyasayabon Annabi
Previous Post

Hukumar tace finafinai ta ƙasa ta hana sayar da fassarar finafinan Indiya

Next Post

2023: INEC ta lissafa abubuwa biyar da za a yi nazari cikin jerin sunayen masu rajistar zaɓe

Related Posts

Allah ya yi wa mahaifiyar darakta Salisu Mu’azu rasuwa
Labarai

Allah ya yi wa mahaifiyar darakta Salisu Mu’azu rasuwa

July 17, 2025
Hukumar Shari’a da Hukumar Tace Finafinai za su haɗa gwiwa don tsaftace tarbiyya a Kano
Labarai

Hukumar Shari’a da Hukumar Tace Finafinai za su haɗa gwiwa don tsaftace tarbiyya a Kano

July 11, 2025
Jarumin Kannywood, Baba Ƙarami ya yi magana kan ganin sa da aka yi kan keken guragu 
Labarai

Jarumin Kannywood, Baba Ƙarami ya yi magana kan ganin sa da aka yi kan keken guragu 

July 10, 2025
Tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa tana neman addu’a
Labarai

Tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa tana neman addu’a

July 9, 2025
Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu
Labarai

Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu

July 7, 2025
MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Next Post

2023: INEC ta lissafa abubuwa biyar da za a yi nazari cikin jerin sunayen masu rajistar zaɓe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!