• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, May 5, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Abin da ya sa na zama mawaƙin siyasa – Bashir Ɗandago

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
November 16, 2022
in Labarai
0
Malam Bashir Ɗandago

Malam Bashir Ɗandago

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

SHAHARARREN mawaƙin yabon Manzon Allah (s.a.w.) ɗin nan, Malam Bashir Ɗandago ya bayyana dalilin da ya sa shi ma ya bi sahun mawaƙan siyasa, saɓanin yadda aka san shi tsawon shekaru.

Ko da yake a wasu lokutan ya na yin wasu waƙoƙin na faɗakarwa ko na jama’a ko sarakuna, kamar waƙar da ya yi wa Sarkin Kano, marigayi Alhaji Ado Bayero, amma dai da sunan siyasa ba a taɓa ji ya yi ba.

A ‘yan kwanakin nan sabuwar waƙar da sha’irin ya yi wa jam’iyyar NNPP da ɗan takarar ta na shugaban ƙasa, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ta cika garin Kano, wanda hakan ya tabbatar da cewa shi ma ya zama mawaƙin siyasa.

Mujallar Fim ta tattauna da Bashir Ɗandago a game da shigar sa siyasa da kuma waƙar da ya yi, inda ya ke cewa: “Gaskiya ne na yi waƙar siyasa wadda na yi wa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da kuma jam’iyyar NNPP duk da cewa a baya ban taɓa yi ba, domin ni tun da na ke ban taɓa waƙar siyasa ba sai a wannan lokacin.”

A game da dalilin sa na shiga waƙar siyasa kuwa cewa, ya yi, “To, an kai mu bango ne shi ya sa mu ma mu ka fito domin mu yi tamu siyasar. Domin yanzu idan ka duba kowane shehi ya na yin siyasa kuma ya na da ra’ayin sa a siyasar. To amma kowa idan ya samo daga shi sai ‘ya’yan sa, don haka ni ma na ga ina da damar da zan fito na yi tawa siyasar ba tare da na jingina da wani shehi wanda idan ya samu daga shi sai ‘ya’yan sa ba.

“Don haka ni ma siyasa ta na ke yi ta ƙashin kai na, kuma zaɓi jam’iyyar NNPP da ɗan takarar ta Rabi’u Musa Kwankwaso a matsayin zaɓin da ya kwanta mini, don haka ni shi na ke yi. Ba zan tsaya ina jingine da wani ba.”

Loading

Tags: Ado BayeroBashir ƊandagomawaƙiNNPPRabi'u Musa Kwankwasosha'irisiyasayabon Annabi
Previous Post

Hukumar tace finafinai ta ƙasa ta hana sayar da fassarar finafinan Indiya

Next Post

2023: INEC ta lissafa abubuwa biyar da za a yi nazari cikin jerin sunayen masu rajistar zaɓe

Related Posts

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim
Labarai

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim

February 22, 2026
Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza
Labarai

Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza

February 21, 2026
Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai
Labarai

Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai

February 19, 2026
An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa
Labarai

An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa

February 15, 2026
Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6
Labarai

Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6

February 13, 2026
Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira
Labarai

Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira

February 3, 2026
Next Post

2023: INEC ta lissafa abubuwa biyar da za a yi nazari cikin jerin sunayen masu rajistar zaɓe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!