• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, August 26, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Cewar Minista: Ba za a yi gagarumin bikin cikar gwamnatin Tinubu shekara ɗaya ba

by WAKILIN MU
May 22, 2024
in Nijeriya
0
Cewar Minista: Ba za a yi gagarumin bikin cikar gwamnatin Tinubu shekara ɗaya ba

Minista Idris tare da wasu ministocin a wurin taron

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

MINISTAN Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce ba za a yi wani gagarumin biki a ranar cikar gwamnatin Shugaban Ƙasa Bola Tinubu shekara ɗaya ba.

Idris ya bayyana haka ne a taron manema labarai na ministoci a ranar Laraba a Abuja.

A cewar sa, matakin ya yi daidai da muradin Tinubu na yi wa ƙasa hidima, da kuma amfani da albarkatun ƙasa yadda ya kamata domin amfanin ɗaukacin ‘yan Nijeriya.

Ya ce, “Ba za a yi gagarumin biki a ranar cikar gwamnatin shekara ɗaya ba, ba za a yi biki ba, ma’aikata daban-daban ne za su gabatar da jawabai.

“Wannan ya yi daidai da tsarin gwamnatin Tinubu na tabbatar da amfani da albarkatun ƙasa yadda ya kamata don isar da ribar dimokiraɗiyya ga ‘yan ƙasa.

“Shugaban Ƙasa ya ba da umarnin bayar da bayanai masu amfani cikin gaskiya, kan lokaci, kuma a kai a kai.

Ministoci a wurin taron

“Ana sa ran ‘yan jarida su riƙa bayar da rahoto cikin gaskiya da riƙon amana, tare da kishin ƙasa. Maƙasudin kafafen yaɗa labarai shi ne sanar da jama’a da kuma neman bayanai daga gwamnati.

“Don haka, Ma’aikatar Watsa Labarai da Wayar da Kai ta ga ya dace a ko yaushe ta yi wa manema labarai da mutane bayanin abin da Gwamnatin Tarayya ke yi.”

Ministan ya buƙaci masu aikin yaɗa labarai da su yi aikin su da zurfin sanin ya-kamata da kishin ƙasa.

Ya nanata cewa, a wani ɓangare na Jawabin Ministoci, ministocin ma’aikatu daban-daban za su fara gabatar da jawabai kan ayyukan ma’aikatun su daga ranar 22 ga wannan watan na Mayu.

Dandazon mahalartan taron

Loading

Tags: Bola Ahmed Tinubucika shekara ɗayaministociMohammed Idris Malagi
Previous Post

Gwamnatin Tarayya ta hana nuna shan taba, kuɗin tsafi da wasu laifuffuka 4 a finafinai

Next Post

Ministan Yaɗa Labarai ya ƙaddamar da gidan yanar yaɗa labarai na Nijeriya

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Ministan Yaɗa Labarai ya ƙaddamar da gidan yanar yaɗa labarai na Nijeriya

Ministan Yaɗa Labarai ya ƙaddamar da gidan yanar yaɗa labarai na Nijeriya

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!