• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Sunday, June 1, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

‘Dakan ɗaka…’: Kanawa sun lashe gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai

by MUKHTAR YAKUBU
December 20, 2024
in Marubuta
0
‘Dakan ɗaka…’: Kanawa sun lashe gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai

Daga hagu: Ɗanladi Z. Haruna, Hauwa Shehu, da Zubairu Balannaji

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Tace Finafinai ta Jihar Kano ta bayyana sunayen mutane uku a matsayin waɗanda suka yi nasara a gasar ƙirƙirarren labari da hukumar ta saka.

Waɗanda suka lashe gasar su ne Ɗanladi Z. Haruna da labarin sa, ‘Gadon Gida Sai Da Horo’, Hauwa Shehu da labarin ta, ‘Bahaushe Mai Arziki Ne’, da Zubairu Musa Ballannaji da labarin sa, ‘Bahaushiyar Al’ada.’

Hukumar ta bayyana 31 ga Disamba, 2024 a matsayin ranar da za ta karrama waɗanda suka yi nasara tare da ba su kyaututtuka a Gidan Mambayya da ke Gwammaja, Kano.

Sai dai wasu marubutan sun yi ƙorafin cewa dukkan zakaru uku na gasar ‘yan Kano ne.

Wata marubuciya da ta shiga gasar daga Jihar Kaduna ta faɗa wa mujallar Fim cewa, “Ni tun da na ga jerin sunayen gwaraza  goma sha biyar da aka fitar waɗanda daga cikin su za a zaɓi uku a matsayin zakaru, na ce lallai akwai wata a ƙasa! Kusan dukkan su ‘yan Kano ne, sai wasu tsirarun mata, ɗaya daga ƙasar Nijar, sai wata daga Kaduna da wata daga Jos. An dai tuwo-na-mai-na kawai, ko in ce dakan ɗaka shiƙar ɗaka.”

Fitaccen marubuci, Malam Ado Ahmad Gidan Dabino, shi ne shugaban kwamitin alƙalan gasar.

Loading

Tags: Danladi Z Harunagasar rubutuHauwa ShehuHukumar Tace Finafimai ta Jihar KanoZubairu Musa Balannaji
Previous Post

Ministan Yaɗa Labarai ya ƙaddamar da ginin Radio House da aka gyara, tare da alƙawarin ƙarin gyare-gyare

Next Post

Ministan Yaɗa Labarai ya yaba da tsarin Tinubu kan raya albarkatun kiwo da samar da abinci

Related Posts

Gasar rubutu: Ba a taɓa ba marubutan Hausa dama irin wannan ba – Balannaji 
Marubuta

Gasar rubutu: Ba a taɓa ba marubutan Hausa dama irin wannan ba – Balannaji 

January 1, 2025
Zubairu Balannaji ya zama gwarzon gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai
Marubuta

Zubairu Balannaji ya zama gwarzon gasar rubutu ta Hukumar Tace Finafinai

December 31, 2024
Mutane 15 sun yi nasarar zuwa zagayen kusa da na ƙarshe a gasar rubutu na Hukumar Tace Finafinai
Marubuta

Mutane 15 sun yi nasarar zuwa zagayen kusa da na ƙarshe a gasar rubutu na Hukumar Tace Finafinai

November 30, 2024
Tsakanin matan aure biyu da budurwa ɗaya za a san gwarzuwar gasar Hikayata ta 2024 a yau
Marubuta

Tsakanin matan aure biyu da budurwa ɗaya za a san gwarzuwar gasar Hikayata ta 2024 a yau

November 27, 2024
Ƙungiyar matasa da mata za ta naɗa Ado Gidan Dabino Sarkin Mawallafan Arewa
Marubuta

Gasar rubutu: Hukumar Tace Finafinai ta bayyana gwaraza 50 na zagayen farko

November 24, 2024
Buri na in auri marubuci ɗan’uwa na, inji marubuciya Gimbiya Rahama
Marubuta

Buri na in auri marubuci ɗan’uwa na, inji marubuciya Gimbiya Rahama

November 23, 2024
Next Post
Ministan Yaɗa Labarai ya yaba da tsarin Tinubu kan raya albarkatun kiwo da samar da abinci

Ministan Yaɗa Labarai ya yaba da tsarin Tinubu kan raya albarkatun kiwo da samar da abinci

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!