• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Friday, May 15, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

INEC ta rantsar da Isah matsayin kwamishina a karo na biyu

by DAGA WAKILIN MU
May 17, 2023
in Nijeriya
0
Dakta Mahmuda Isah ya na rattaba hannu kan takardar rantsuwar da ya yi

Dakta Mahmuda Isah ya na rattaba hannu kan takardar rantsuwar da ya yi

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta rantsar da Dakta Mahmuda Isah a matsayin Zaunannen Kwamishinan Zaɓe, wato ‘Resident Electoral Commissioner’ (REC) a karo na biyu.

A sanarwar da Sakataren Yaɗa Labarai na shugaban hukumar, Mista Rotimi Oyekanmi, ya raba a Abuja, ya ce an rantsar da kwamishinan ne a ranar Talata a hedikwatar hukumar

Oyekanmi ya ce an gudanar da rantsarwar ne a wajen taron mako-mako na hukumar wanda Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu, da kwamishinonin ƙasa da sakataren hukumar su ka halarta.

Dakta Mahmuda Isah ya na musabiha da Shugaban INEC Farfesa Mahmood Yakubu jim kaɗan bayan an rantsar da shi. Hotuna daga: INEC

Ya ce a taron, Farfesa Yakubu ya shawarci Dakta Isah da ya ci gaba da sadaukarwa ga al’ummar Nijeriya sannan ya tabbatar a ko yaushe ya na bin hukunce-hukuncen da doka ta gindaya.

Shi dai Dakta Isah, an fara naɗa shi kwamishina ne a cikin Janairu 2018 kuma ya yi aiki a jihohin Jigawa da Kaduna kafin a yi masa canji zuwa Gundumar Babban Birnin Tarayya.

Loading

Tags: electoral commissionerHukumar ZaɓeINECmahmood yakubuMahmuda IsahrantsarwarantsuwaREC
Previous Post

Rasuwar jarumi Kawu Mala gagarumin rashi ne, inji Dattawan Kannywood

Next Post

Maganin barin giɓi: Buhari ya umarci shugabannin Hukumar Haɓaka Arewa-maso-gabas da su kama aiki

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Sababbin membobin hukumar gudanarwar a cikin Ma'aikatar Harkokin Jinƙai a ranar Juma'a da ta gabata

Maganin barin giɓi: Buhari ya umarci shugabannin Hukumar Haɓaka Arewa-maso-gabas da su kama aiki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!