• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, August 25, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Kwanan nan za a ƙara ɗaukar matasan ‘N-Power’ 400,000 – Sadiya

by DAGA WAKILIN MU
December 27, 2021
in Nijeriya
0
Hajiya Sadiya Umar Farouq

Hajiya Sadiya Umar Farouq

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

MINISTAR Ayyukan Agaji, Jinƙai da Inganta Rayuwa, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta bayyana cewa kwanan nan za a ƙara ɗaukar matasa masu cin gajiyar shirin tallafi na ‘N-Power’ su 400,000.

Ta yi wannan albishir ne a Kano, lokacin da ta ke jawabi wurin rufe kwas ɗin horas da matasa fasahar ‘N-Knowledge’, waɗanda aka kammala horar da su a ƙarƙashin Rukunin C.

Ministar ta ce ƙarin matasa 400,000 ɗin da za a ɗauka duk su na cikin matasa miliyan ɗaya da Shugaba Muhammadu Buhari ya amince a samar wa tudun dafawa a ƙarƙashin shirin na ‘N-Power’.

Ta ce, “Shirin Kashi na C1 ya ƙunshi matasa 510,000, sai Kashi na C2 da za a ɗauka kwanan nan, su kuma 400,000 ne.”

Hajiya Sadiya ta ce, “Tsarin ‘N-Knowledge’ shiri ne da aka ƙirƙiro shi domin horar da matasa 20,000 fasahar ayyukan kwamfuta masu tafiya da zamani, tare da ba su takardun shaidar ƙwarewa a fannonin da su ka  samu horo a kai, ta yadda za su iya samun ayyukan dabarun fasahar zamani a cikin ƙasar nan da sauran ƙasashen duniya.

“Kuma za su samu ƙwarewa sosai wajen dabaru da fasahar ƙirƙirar ababen samar da cigaba da kuma dabarun sana’o’in hannu a zamanance a cikin ƙasa ko sauran ƙasashen duniya.”

Daraktan Harkokin Kuɗaɗe na shirin, Muhammad Sambo, shi ne ya wakilci ministar a bikin yaye matasan su 3,000 da aka yi ranar Laraba a Kano, waɗanda aka zaɓo daga cikin dukkan jihohin Arewa-maso-yamma.

Ya ce a yanzu an horas da matasa 13,000 a faɗin ƙasar nan, kuma ana nan za a zaƙulo cikon ragowar 7,000 daga ko’ina cikin ƙasar nan.

Loading

Tags: agajiN-KnowledgeN-PowerSadiya Umar Farouq
Previous Post

Naziru M. Ahmad na so gwamnati ta soke Tik Tok

Next Post

Ali Nuhu da ‘ya’yan sa sun taya matar sa Maimuna murnar ranar haihuwa

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Ali Nuhu da Maimuna tare da 'ya'yan su Fatima da Ahmad cike da farin ciki a gaban kek ɗin zagayowar ranar haihuwar Maimuna

Ali Nuhu da 'ya'yan sa sun taya matar sa Maimuna murnar ranar haihuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!