• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, August 25, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Mutum 5,000 za su sa ido kan raba kuɗin tallafin ‘N-Power’ da sauran su

by DAGA WAKILIN MU
February 19, 2021
in Nijeriya
0
Mutum 5,000 za su sa ido kan raba kuɗin tallafin ‘N-Power’ da sauran su
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

GWAMNATIN Tarayya ta bayyana cewa ta ɗauki mutum 5,000 da za su yi aikin sa ido kan yadda ake raba biliyoyin naira na agaji ga ‘yan Nijeriya a ƙarƙashin Shirin Tallafin Jama’a, wato ‘National Social Investment Programme’ (NSIP).


Daga cikin wannan yawan, masu sa ido 195 an zaɓo su ne daga Legas.


An fara yi wa ma’aikata ‘yan sa idon atisaye na mako biyu.


Shugaba Muhammadu Buhari ne ya ƙirƙiri shirin na NSIP a cikin 2016 da nufin ceto jama’a daga ƙangin fatara da yunwa kuma shirin ya ƙunshi shirye-shirye daban-daban na agaji waɗanda su ka haɗa da shirin samar da aikin yi – irin su ‘NPower’, ‘National Home Grown School Feeding Programme’ (NHGSFP), ‘Conditional Cash Transfer Programme’ (CCT) da ‘Government Enterprise and Empowerment Programme’ (GEEP).

Wasu shirye-shiryen su ne: ‘Tradermoni’, ‘Marketmoni’, ‘Farmermoni’, ‘special grant transfer’, da kuma ‘public workfare and skills for jobs’.


Haka kuma za a ƙaddamar da dunƙulalliyar rajistar jama’ar ƙasa (‘Unified National Social Register’) wadda za ta samar da taskar bayanai na dukkan shirye-shiryen tallafi na gwamnati, wanda ya haɗa da jerin sunayen waɗanda su ka amfana a dukkan faɗin ƙasar nan.


Ministar Harkokin Jinƙai, Agaji da Inganta Rayuwa, Hajiya Sadiya Umar Farouq, ta faɗa a Legas ranar Alhamis cewa mutum 5,000 da aka ɗauka ɗin za su sa ido ne kan masu amfana da shirye-shiryen tallafin a makarantu, gidaje, da wajen kasuwanci da nufin tabbatar da cewa ana cimma burin shirye-shiryen kamar yadda aka tsara.


Yayin da ta ke magana ta bakin Mataimakiyar Darakta mai kula da Bincike da Tattara Bayanai, Misis Jumai Ali, Ministar ta ce ayyukan da ke cikin shirye-shiryen su na da yawan gaske, domin sun shafi jama’ar ƙasa da yawan su ya kai miliyan 13 a faɗin jihohi 36 da Yankin Birnin Tarayya (FCT) da za su amfana daga tallafin Gwamnatin Tarayya. 

Haka kuma ta bayyana cewa gwamnatin za ta haɗa gwiwa da hukumomin yaƙi da cin hanci da rashawa, wato EFFC da ICPC, da kuma hukumomin tsaro don duba ma’aikatan sa idon da za su so su aikata ba daidai ba. 


A jawabin ta a lokacin bikin ɗaukar ‘yan sa idon na shirin na NSIP, Kwamishinar  Samar da Dukiya da Aikin Yi ta Jihar Legas, Misis Yetunde Arobieke, ta ce dukkan shirye-shiryen NSIP sun yi tasiri tare da inganta rayuwar matan karkara kuma sun cire mutane da dama daga cikin fatara.


Ta ce a ƙoƙarin ta na rage rashin aikin yi, gwamnatin su ta kafa Gidauniyar Samar Da Aikin Yi ta Jihar Legas (LSETF).


Kwamishinar, wadda ita ce jami’a mai kula da shirye-shiryen tallafi na NSIP a Jihar Legas, ta ce jama’a sun amfana sosai da agajin kuɗi da kayan aiki da aka ba su.

Jami’an gwamnati a wajen taron a Legas
Previous Post

Za a ƙaddamar da littafin salatin Annabi a ranar Asabar a Kano

Next Post

Littafin koyon salatin Annabi cikin sauƙi

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
Za a ƙaddamar da littafin salatin Annabi a ranar Asabar a Kano

Littafin koyon salatin Annabi cikin sauƙi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!