• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, August 25, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Rabu da ji-ta-ji-ta, ba mu ɗaukar aiki – INEC

by DAGA WAKILIN MU
January 2, 2021
in Nijeriya
0
Rabu da ji-ta-ji-ta, ba mu ɗaukar aiki – INEC
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta yi kira ga jama’a da su yi watsi da wani labari da ake yaɗawa wai ta na ɗaukar mutane aiki.


Mista Festus Okoye, Babban Kwamishina kuma Shugaban Yaɗa Labarai da Wayar da kan Masu Zaɓe na hukumar, shi ne ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya bayar a ranar Juma’a a Abuja. 


Okoye ya ce a yanzu dai INEC ba ta ɗaukar kowa aiki, ya ƙara da cewa tun tuni aka dakatar da ɗaukar sabbin gama jami’a da ƙwararrun ma’aikata.


Ya ce: “INEC na so ta ƙara jawo hankalin jama’a zuwa ga aikin da wasu jami’an ƙarya ‘yan damfara su ke yi na ɗaukar aiki na jabu.


“’Yan damfarar sun buɗe gidajen yana na ƙaryar ɗaukar aiki inda su ke karɓar kuɗaɗe a hannun jama’ar da ba su ankara ba har su na ba su takardun kama aiki na bogi da sunan Hukumar.


“Idan za a iya tunawa, tun a ranar 30 ga Mayu, 2020, Hukumar ta bada wata sanarwa inda ta ja hankalin jama’a kan yaɗuwar wasu takardun kama aiki na ƙarya da aka ce wai sun fito daga gare ta ne.


“Mun sanar da jama’a lokacin cewa Hukumar ta dakatar da shirin ta na ɗaukar ma’aikata.


“Mun shawarci kowa da kowa da ya yi watsi da duk wata ji-ta-ji-ta game da ɗaukar aiki da raba takardun kama aiki da aka ce wai daga Hukumar ne su ka fito, kuma mun sanar da hukumomin tsaro wannan damfarar.”


Okoye ya ce wannan Hukuma dai amanar jama’a ce wadda ke gudanar da aikin ta a bisa tsarin da aka amince da shi na aiki tsakani da Allah kuma a bayyane.


Ya ce wannan tsari na yin aiki a bayyane shi ya sanya a duk lokacin da hukumar ke ɗaukar ma’aika ake yayatawa.


Okoye ya ce, “Mu an ƙara jan hankalin jama’a da su san dabarun da ‘yan damfara ke amfani da su don kada su faɗa cikin tarkon su na masu aikata laifi.”

Loading

Tags: Farfesa Mahmood YakubuShugaban INEC
Previous Post

Ba ni na sace kuɗin gasar rubutu ta Katsina ba, inji Shehu Gombe

Next Post

An sakar wa marubuci Shehu Gombe mara bayan sasantawa

Related Posts

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa
Nijeriya

Yadda CBN ke tallabe da tattalin arzikin Nijeriya, yayin sa farashin ɗanyen mai ke faɗuwar-‘yan-bori a kasuwa

November 7, 2025
Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji
Nijeriya

Shirin ƙarfafa jari: CBN ya shawarci bankuna marasa ƙarfi su haɗe ko su rage wa lasisin su geji

November 2, 2025
Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba
Nijeriya

Bankin CBN ya yunƙuro: Naira ta hana dala numfashi mai ƙarfi a ƙarshen Oktoba

November 2, 2025
Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje
Nijeriya

Bankin CBN ya ƙaryata ƙazafin sayar wa manyan dillalan mai dala biliyan 1.259 domin su shigo da fetur daga waje

October 29, 2025
Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai
Nijeriya

Tinubu ya yi adalci ga dukkan yankunan Nijeriya – Ministan Yaɗa Labarai

August 31, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar da Sababbin Cibiyoyin Maganin Ciwon Daji

July 24, 2025
Next Post
An sakar wa marubuci Shehu Gombe mara bayan sasantawa

An sakar wa marubuci Shehu Gombe mara bayan sasantawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!