• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, July 21, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Sana’ar waƙa ta yi mani komai, inji Ummi Kano

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
September 24, 2022
in Mawaƙa
1
Ummi Kano

Ummi Kano

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

MAWAƘIYAR nan ta Kannywood wadda ta yi fice a waƙoƙin siyasa, Ummi Kano, ta bayyana waƙa a matsayin wata babbar sana’a da ta yi mata komai a rayuwar ta, domin ta zama sanadiyyar samun arziƙin ta.

Ummu ta bayyana haka ne a lokacin da mujallar Fim ta tattauna da ita a kan yadda a ke damawa da ita a harkar waƙoƙin siyasa.

Mun fara da jin tarihin ta daga bakin ta, inda ta ce: “Ni ‘yar asalin garin Kano ce. A nan aka haife ni. A yanzu ina da shekaru 28. 

“Na yi makarantar firamare ta Ja’oji kuma na fara sakandare ta Salanta, ban gama ba aka cire ni aka yi mani aure.”

Dangane da yadda aka yi ta shiga harkar waƙa, Ummi ta ce: “Ni da man tun ina ƙarama na fara sha’awar yin waƙa. To, bayan mun rabu da miji na ne, da na dawo, sai kuma na fara waƙar da ta yabon Annabi, wadda maigida na a harkar waƙa, Tijjani Gandu, shi ne ya ke rubuta mani. 

“Daga baya dai na fara waƙoƙin soyayya, ina yin su sosai, har kuma na shiga waƙoƙin siyasa waɗanda a yanzu aka fi sani na da su.”

Cewar Ummi Kano: “Tun ina ƙarama na fara sha’awar yin waƙa”

Da mu ka tambaye ta yawan waƙoƙin da ta yi, sai ta ce, “A gaskiya, waƙoƙin da na yi su na da yawa a na ɓangaren soyayya da na yabon Annabi da kuma na siyasa. Duk da cewa ban yi album ba, kawai dai ina yin waƙar ne, sai daga baya na zo ina sakawa a YouTube. Kuma ka ga waƙoƙin siyasa ba ajiyewa mu ke yi ba, idan mu ka yi wa mutum ne za mu kai masa. Shi ya sa ba zan iya sanin yawan waƙoƙin da na yi ba.”

Mawaƙiyar ta bayyana cewa ta samu nasarori a wannan sana’a.

“To gaskiya na samu nasarori sosai,” inji ta, “domin ita harkar waƙa babu abin da ba ta yi mani ba na rufin asiri, domin na samu alaƙa da mutane, na samu mota da sauran abubuwa na rufin asiri. Don haka ni a yanzu babu abin da zan ce da harkar waƙa sai godiya ga Allah. Kuma ina fatan Allah ya ƙara mana rufin asiri da ɗaukaka a harkar waƙoƙin da mu ke yi.”

Ummi ta yi kira ga mawaƙa da su haɗa kan su domin ta haka ne za a samu cigaban da ake buƙata.

Loading

Tags: auremawaƙamawaƙiyasiyasasoyayyaTijjani GanduUmmi KanowaƙaYouTube
Previous Post

Cewar jarumar Kannywood Ladidi Fagge: Ban san ana yaɗa mugun labari game da ni a soshiyal midiya ba

Next Post

2023: INEC ta gargaɗi jam’iyyu da ‘yan takara su yi taka-tsantsan da Dokar Zaɓe ta 2022 a lokutan kamfen

Related Posts

Hotunan Ranar Farko ta taron tunawa da Makaɗa Kassu Zurmi
Mawaƙa

Hotunan Ranar Farko ta taron tunawa da Makaɗa Kassu Zurmi

April 19, 2025
Abin da ya sa nake rubuta littafin rayuwa ta – Ala
Mawaƙa

Abin da ya sa nake rubuta littafin rayuwa ta – Ala

October 28, 2024
Abin da ya sa na koma yin waƙa da kayan kiɗan gargajiya – Aminu Ala
Mawaƙa

Abin da ya sa na koma yin waƙa da kayan kiɗan gargajiya – Aminu Ala

July 16, 2024
Nazarin waƙar ‘Fatima Mai Zogale’ ta Dauda Kahutu Rarara
Mawaƙa

Nazarin waƙar ‘Fatima Mai Zogale’ ta Dauda Kahutu Rarara

May 13, 2024
Waɗansu waliyyai a Nijar da Nijeriya 
Mawaƙa

Waɗansu waliyyai a Nijar da Nijeriya 

December 7, 2023
Ɗaliban Hausa ‘yan ƙasar Sin sun ziyarci mawaƙi Aminu Ala
Mawaƙa

Ɗaliban Hausa ‘yan ƙasar Sin sun ziyarci mawaƙi Aminu Ala

December 3, 2023
Next Post

2023: INEC ta gargaɗi jam'iyyu da 'yan takara su yi taka-tsantsan da Dokar Zaɓe ta 2022 a lokutan kamfen

Comments 1

  1. Pingback: Sana’ar waƙa ta yi mani komai, inji Ummi Kano - LastNg

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!