• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, July 1, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Tinubu ya yi ta’aziyyar babban ɗan jarida Kabiru Fagge

by ALI KANO
December 17, 2023
in Nijeriya
0
Tinubu ya yi ta’aziyyar babban ɗan jarida Kabiru Fagge
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

SHUGABAN Ƙasa Bola Tinubu ya bayyana baƙin ciki kan rasuwar shahararren ma’aikacin rediyo ɗin nan, Alhaji Kabiru Fagge, wanda ya rasu a Amurka a shekaranjiya Juma’a.

Mai ba Tinubu shawara na musamman kan yaɗa labarai, Cif Ajuri Ngelale, shi ne ya bayyana haka a cikin wata sanarwa da ya rattaba wa hannu a ranar Asabar a Abuja wadda mujallar Fim ta samu.

Ya ce: ”Fagge, ɗan shekara 77, suna ne wanda ya yi tambarin a duniyar Hausa saboda daɗewar da ya yi ya na aiki a Sashen Hausa na gidan rediyon Muryar Amurka (VOA) har tsawon shekaru 25.”

Tinubu ya yaba wa gudunmawar da marigayin ya bayar ga aikin gina ƙasa, musamman ma dai wayar da kai da yekuwar da ya riƙa yi ta hanyar sanannen shirin sa na mako-mako kan harkar ilimi.

Ya ce: “Burin sa na taimaka wa al’umma ta hanyar aikin jarida ya faro ne tun a farkon rayuwar sa a matsayin ɗan rahoto mai bada gudunmawa a lokacin da ya ke koyarwa a makaranta. Mu na godiya da ayyukan da ya yi ta hanyar aikin da ya zaɓa wa kan sa da kuma kasancewar sa kyakkyawan jakada na Nijeriya a wannan babbar kafa ta duniya.”

Bugu da ƙari, shugaban ƙasar ya yi wa iyalan mamacin da kuma gwamnati da jama’ar Jihar Kano, har ma da dukkan masu aikin jarida ‘yan Nijeriya baki ɗaya ta’aziyya kan wannan rashi.

Loading

Tags: Bola Ahmed TinubuKabiru Faggerasuwata'azziyyaVOA Hausa
Previous Post

Tsohon ma’aikacin Muryar Amurka, Kabiru Fagge ya rasu

Next Post

Jarumin Kannywood Shu’aibu Lilisco da Zulaihat sun samu Halima, sun cika shekara 20 da aure

Related Posts

Tawagar Gwamnatin Tarayya ta miƙa saƙon ta’aziyya daga Tinubu tare da yin addu’o’i a gidan Ɗantata a Madina
Nijeriya

Tawagar Gwamnatin Tarayya ta miƙa saƙon ta’aziyya daga Tinubu tare da yin addu’o’i a gidan Ɗantata a Madina

June 30, 2025
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya ta bada tabbacin akwai tsaro a Abuja duk da gargaɗin da Amurka ta ba matafiya

June 23, 2025
Kiran Gwamnatin Tarayya ga ‘yan jarida: Ku zama jigo wajen gina dimokiraɗiyyar Nijeriya
Nijeriya

Kiran Gwamnatin Tarayya ga ‘yan jarida: Ku zama jigo wajen gina dimokiraɗiyyar Nijeriya

June 21, 2025
Ministan Yaɗa Labarai ya yaba wa Hafsoshin Soji kan cigaban da aka samu a fannin tsaron ƙasa a shekaru biyu
Nijeriya

Ministan Yaɗa Labarai ya yaba wa Hafsoshin Soji kan cigaban da aka samu a fannin tsaron ƙasa a shekaru biyu

June 20, 2025
Nijeriya tana kan hanyar farfaɗowar tattalin arziki da dawo da martabar ƙasa — Minista
Nijeriya

Nijeriya tana kan hanyar farfaɗowar tattalin arziki da dawo da martabar ƙasa — Minista

June 13, 2025
Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus

June 4, 2025
Next Post
Jarumin Kannywood Shu’aibu Lilisco da Zulaihat sun samu Halima, sun cika shekara 20 da aure

Jarumin Kannywood Shu'aibu Lilisco da Zulaihat sun samu Halima, sun cika shekara 20 da aure

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!