• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Friday, July 18, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Zaɓen 2023: Tinubu ya ba ‘yan Kannywood kyautar naira miliyan 50

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
October 24, 2022
in Labarai
0
Tinubu, Kashim Shettima da 'yan fim a taron

Tinubu, Kashim Shettima da 'yan fim a taron

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

ƊAN takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar APC a zaɓen 2023, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bai wa Kannywood kyautar naira miliyan 50 a matsayin gudunmawar sa ga cigaban masana’antar.

Tinubu ya ba da kuɗin ne a lokacin da ya halarci wani taro na musamman da ‘yan fim su ka shirya masa a daren ranar Lahadi a fadar Gwamnatin Jihar Kano.

Tun da farko da ya ke jawabin manufar shirya taron, furodusa Abdul Amart Maikwashewa, ya ce: “Wannan taro na matasa ‘yan fim ne masu goyon bayan tafiyar Tinubu su ka shirya a ƙarƙashin Gidauniyar Kannywood domin su nuna irin ƙarfin goyon bayan da ya ke da shi a cikin ‘yan fim.

“Don haka a shirye su ke su ba shi dukkan goyon baya don ganin ya kai ga nasara.”

‘Yan fim su na nishaɗantar da taron

Shi ma a nasa jawabin, shugaban ƙungiyar masu shirya finafinai ta Nijeriya (MOPPAN) na ƙasa, Dakta Ahmad Sarari, ya bayyana Kannywood da wata babbar masana’antar da ta ke kawo kuɗin shiga da kuma samar da aikin yi ga matasa, don haka ya yi kira ga Tinubu da ya duba yadda masana’antar ta ke idan an kai ga nasara.

A nasa jawabin, jarumi kuma tsohon shugaban MOPPAN, Alhaji Sani Mu’azu, ya yi kira ga ɗan takarar da ya zuba ‘yan fim a cikin yaƙin neman zaɓen sa saboda karɓuwar su ga jama’a da kuma masoya masu yawa da su ke da su.

A lokacin da ya ke mayar da jawabi, shugaban kwamitin yaƙin neman zaɓen Tinubu na ƙasa, Gwamna Samuel Lalong na Jihar Filato, ya tabbatar wa da ‘yan fim ɗin cewa da man su na cikin kwamitin, kuma za a ƙara wasu. 

Tinubu, Gwamna Ganduje, Dakta Gawuna da sauran manyan baƙi a taron

Haka kuma ya tabbatar da gudunmawar naira miliyan 50 ga Kannywood da Tinubu ya ba su domin inganta masana’antar.

Taron ya samu halartar dukkan ƙungiyoyin da ke cikin masana’antar.

Loading

Tags: Abdul Amart MaikwashewaAhmad SarariAPCBola TinubuKannywoodKanokyautar kuɗiMOPPANSamuel LalongZaɓen 2023
Previous Post

Jarumar Kannywood, Ruƙayya Dawayya za ta ƙaddamar da shagon turaruka da kwalliya

Next Post

Zaɓen 2023: Yadda jarumai mata su ka haskaka taron Tinubu a Kano

Related Posts

Hukumar Shari’a da Hukumar Tace Finafinai za su haɗa gwiwa don tsaftace tarbiyya a Kano
Labarai

Hukumar Shari’a da Hukumar Tace Finafinai za su haɗa gwiwa don tsaftace tarbiyya a Kano

July 11, 2025
Labarai

Jarumin Kannywood, Baba Ƙarami ya yi magana kan ganin sa da aka yi kan keken guragu 

July 10, 2025
Tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa tana neman addu’a
Labarai

Tsohuwar jarumar Kannywood, Halisa tana neman addu’a

July 9, 2025
Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu
Labarai

Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu

July 7, 2025
MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Next Post
Wasu fitattun jarumai: Safiya, Teema, Hadiza, Ƙamshi, da Mansurah

Zaɓen 2023: Yadda jarumai mata su ka haskaka taron Tinubu a Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!