• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, June 30, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Jarumi Aminu Asid na so a saka ‘yan Kannywood cikin shirin gwamnati na tallafa wa jama’a

by DAGA MUKHTAR YAKUBU
September 6, 2023
in Labarai
0
Aminu Ilu Dambazau (Asid)

Aminu Ilu Dambazau (Asid)

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

TSOHON jarumin Kannywood, Aminu Ilu Dambazau, wanda aka fi sani da Aminu Asid, ya yi kira ga gwamnati da kada ta manta da ‘yan fim a cikin mutanen da za ta ba tallafi a shirin nan da ta ke ƙoƙarin aiwatarwa na agaza wa ‘yan ƙasa mabuƙata.

A hirar sa da mujallar Fim, jarumin ya ce: “Ina ba da shawara tunda mun zamanto masu biyayya ga gwamnati da shugabannin mu, to su yi ƙoƙari wajen samar wa ‘yan masana’antar nan wannan tallafin na rage raɗaɗin rayuwa da gwamnati za ta yi.

“Don ni ban ji ana magana a kan wannan ba.” 

Haka kuma jarumin ya yi tsokaci da kira kan shirin sabunta rajistar ‘yan fim da Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano da ƙungiyar MOPPAN su ke ƙoƙarin yi nan gaba kaɗan da cewa su dubi halin matsin da ake ciki a Nijeriya.

Asid ya ce: “Don Allah idan za a yi wannan sabuwar rajistar a duba hali da yanayi na ƙuncin rayuwa da ake ciki wajen sauƙaƙa harajin da za a karɓa a hannun mu, duba da hali da yanayin rayuwar wannan zamani da mu ka tsinci kan mu…

“Baya ga haka kuma, mecece makomar mu idan an yi rajistar da yake yanzu masana’antar tamu ta na cikin wani yanayi? Ko akwai wani tsari da ita gwamnati ta ke yi wa wannan masana’antar tamu ko kawai ai an ba da muƙami ga wasu ‘yan’uwan mu?”

Asid ya yi la’akari da cewa rabon da a taimaki masana’antar Kannywood da rancen kuɗi tun lokacin da ba ‘yan masana’antar nan ba ne a kan shugabacin.

Ya ce, “Don haka ina kira da ba da shawara a taimake mu ko da da tallafi ko bashi don mu dawo da tattalin arzikin masana’antar tamu. 

“Ina yi mana fatan alheri. Ubangiji Allah ya taimaki shugabannin mu da masana’antar mu.”

Loading

Previous Post

An ɗaura auren Fatima ‘yar Ado Gidan Dabino

Next Post

Gurɓatattun marubutan da ke shigowa cikin mu ne matsalar mu ‘yan onlayin – SaNaz-deeyah

Related Posts

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Kotu a Kano ta tsare Tsulange, matashin da ke tare titi yana wanka da yin shigar banza
Labarai

Kotu a Kano ta tsare Tsulange, matashin da ke tare titi yana wanka da yin shigar banza

June 20, 2025
Next Post
Halima Salahu Adamu (SaNaz-deeyah)

Gurɓatattun marubutan da ke shigowa cikin mu ne matsalar mu 'yan onlayin - SaNaz-deeyah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!