• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, August 12, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Mutuwar Samanja babbar asara ce ga ƙasa, inji Tinubu

by DAGA IRO MAMMAN
November 14, 2023
in Labarai
0
Marigayi Alhaji Usman Baba Pategi (Samanja)

Marigayi Alhaji Usman Baba Pategi (Samanja)

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

SHUGABA Bola Ahmed Tinubu ya bayyana mutuwar shahararren ɗan wasan kwaikwayo ɗin nan Alhaji Usman Baba Pategi (Samanja) a matsayin babban rashi ga ƙasar nan, saboda ɗimbin gudunmawar sa ga cigaban ta.

Mujallar Fim ta ba ku labarin cewa Samanja, wanda tsohon soja ne kuma ma’aikacin gidan Rediyon Tarayya na Kaduna, ya rasu ne a shekaranjiya Lahadi, ya na da shekaru 84 a duniya.

A saƙon da ya aika wa iyalan mamacin a yau, wanda aka raba wa manema labarai, Tinubu ya yi masu ta’aziyyar wannan babban rashi da aka yi.

A saƙon, wanda mai ba shugaban ƙasa shawara na musamman kan yaɗa labarai, Cif Ajuri Ngelale, ya rattaba wa hannu, Tinubu ya bayyana rasuwar a matsayin wani al’amari mai ƙona rai, ya ce marigayin ya bada gudunmawa ga ƙasar nan ta hanyar abubuwa daban-daban da ya yi a rayuwar sa.

Tinubu ya ce: “Marigayi Pategi ya zaɓi ya taimaka wa ƙasa ne a daidai lokacin da ƙasar ke buƙatar sa. Shirin sa na ‘Samanja’ ya wajabta ga kowa a matsayin abin kallo don samun nishaɗi a tsawon shekaru masu yawa.

“Ta hanyar shirin, ya koyar da matasa tarbiyyar son ƙasa tare da girmamawa ga sojojin mu. Mutum ne ɗan kishin ƙasa wanda ya bar ɗimbin abubuwan da za a riƙa tunawa da shi.”

Shugaban ƙasar ya hori iyalan Samanja da al’umma da gwamnatin Jihar Kwara da Majalisar Masarautar Pategi da dukkan masu harkar nishaɗantarwa na Nijeriya da su yi la’akari da abin farin cikin da marigayin ya bari na ayyukan sa abin yabo.

Loading

Previous Post

Hukumar Tace Finafinai ta yi martani kan samamen da Hisbar Kano ke yi a gidajen gala

Next Post

Ban taɓa ganin irin wannan karramawar da aka yi min ba, inji Rikadawa

Related Posts

Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba
Labarai

Tozali TV zai yi bikin Henna Ball da karrama masu ƙwazo da tallafa wa waɗanda suka tsira daga hare-hare a ranar 31 ga Oktoba

August 8, 2026
Fitaccen mawaƙin siyasa Muhammadu Buhari ‘Kosan Waka’ ya kwanta dama
Labarai

Fitaccen mawaƙin siyasa Muhammadu Buhari ‘Kosan Waka’ ya kwanta dama

August 2, 2026
Yadda gwajin ƙwayoyin halitta na jini ya kawo ƙarshen auren Adam A. Zango da Maimuna Musa bayan watanni 11
Labarai

Yadda gwajin ƙwayoyin halitta na jini ya kawo ƙarshen auren Adam A. Zango da Maimuna Musa bayan watanni 11

August 1, 2026
Jami’an gwamnati sun yi zama da Kannywood domin fara aiwatar da shirin ba da inshorar lafiya kyauta ga ‘yan fim na Kano
Labarai

Jami’an gwamnati sun yi zama da Kannywood domin fara aiwatar da shirin ba da inshorar lafiya kyauta ga ‘yan fim na Kano

July 15, 2026
Kannywood tana buƙatar farfaɗo da gidajen sinima domin bunƙasa tattalin arzikin ƙirƙira – Sani Mu’azu
Labarai

Kannywood tana buƙatar farfaɗo da gidajen sinima domin bunƙasa tattalin arzikin ƙirƙira – Sani Mu’azu

July 14, 2026
A hira da mujallar Fim, mawaƙi Ado Gwanja ya aiko da saƙo ga masoyan sa daga gadon asibiti
Labarai

A hira da mujallar Fim, mawaƙi Ado Gwanja ya aiko da saƙo ga masoyan sa daga gadon asibiti

July 9, 2026
Next Post
Rikadawa riƙe da kambin karramawar sa

Ban taɓa ganin irin wannan karramawar da aka yi min ba, inji Rikadawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!