• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, June 30, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

by ABBA MUHAMMAD
June 12, 2025
in Labarai
0
Hukumar Tace Finafinai ta Kano ta yaba wa ɗakunan taruka bisa bin doka da oda lokacin bukukuwan Sallah

Alhaji Abba El-Mustapha, Shugaban Hukumar Tace Finafinai ta Jihar Kano

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Tace Finafinai da Ɗab’i ta Jihar ta bayyana jin daɗin ta bisa yadda ɗakunan tarurruka da gidajen wasanni suke bin dokokin ta, musamman a yayin bukukuwan Babbar Sallah da ta gabata.

Kwamitin da ke da alhakin sa ido kan ayyukan waɗannan wuraren taro a lokacin Sallah ne ya tabbatar da cewa dukkan wuraren da suka sami damar kai ziyara sun cika ƙa’idojin da hukumar ta shimfiɗa a yayin bukukuwan Sallar.

Bayanin hakan ya fito ne daga shugaban kwamitin, Alhaji Lawan Hamisu Ɗanhassan, wanda shi ne daraktan da ke lura da sashen finafinai da cigaban sa a hukumar.

Alhaji Lawal ya ce: “Hukumar ba za ta yi ƙasa a gwiwa ba wajen ganin an ci gaba da bin doka da oda, tare da ɗaukar matakin da ya dace kan duk wanda ya karya doka ba tare da nuna sani ko sabo ba.”

Tawagar ‘yan kwamitin a bakin aiki

Ya kuma buƙaci masu ɗakunan taro da gidajen wasanni a jihar da su ci gaba da bada haɗin kai domin tabbatar da kiyaye al’ada tare da tarbiyyar addinin Musulunci.

Ɗanhassan ya bayyana godiyar sa ga shugaban hukumar, Alhaji Abba El-Mustapha, bisa yarda da kafa kwamitin tare da ɗora masa alhakin sa ido tare da tabbatar da ɗa’a a tsakanin masu zuwa gidajen wasannin da ɗakunan taron da ke jihar.

Ya kuma yaba wa gwamnatin Jihar Kano bisa goyon bayan ta ga ayyukan hukumar tare da amsa buƙatun hukumar a kan lokaci.

Loading

Previous Post

Rahama Sadau ta raba barka da Sallah ga ‘yan fim na Kaduna

Next Post

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

Related Posts

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Kotu a Kano ta tsare Tsulange, matashin da ke tare titi yana wanka da yin shigar banza
Labarai

Kotu a Kano ta tsare Tsulange, matashin da ke tare titi yana wanka da yin shigar banza

June 20, 2025
Next Post
Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

Jarumin Kannywood, Abdul M. Shareef zai auri jaruma Maryam Malika

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!