• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Tuesday, July 1, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Abin da ya sa na buɗe nawa kamfanin – Salisu Arabi

by DAGA ISAH BAWA DORO
October 1, 2019
in Labarai
0
Arabi a tsakiyar mahalarta bikin

Arabi a tsakiyar mahalarta bikin

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

A RANAR Alhamis, 12 ga Satumba, 2019 aka yi bikin buɗe kamfanin Sa’a Global Multimedia, mallakin Salisu Abubakar, wanda aka fi sani da Salisu Arabi.

Arabi ya na ɗaya daga cikin masu rubuta ƙagaggun labarai da kuma waƙoƙi iri daban-daban, sannan memba ne a ƙungiyar gamayyar mawaƙan gwamnan Katsina mai suna Masari Modern Singers Association.

Haka zalika jigo ne a kwamitin shirya taron Ranar Mawaƙan Hausa wanda aka riƙa yi a shekarun baya.

A lokacin da ya ke yi wa manema labarai jawabi game da maƙasudin buɗe kamfanin, Salisu Arabi ya ce, “Ra’ayi na shi ne ina yin waƙoƙi da rubutun labarai, sai na fahimci akwai matasan mu da ke tasowa masu ƙwaƙwalwa amma ba su da majingina.

“Sai na yi tunanin idan na buɗe kamfani zai iya taimakon matasa domin su samu aikin yi. Wasu ba su yi karatun zamani ba, wasu kuma ba su yi karatun allo ba, amma a kamfanin za mu riƙa ba su horo na musamman wanda a yanzu haka mu na da aƙalla ma’aikata goma sha ɗaya waɗanda za su riƙa aiki a ƙarƙashin kamfanin; wasu na da iyali, sannan kuma su na waƙoƙin biki, siyasa, sarauta da sauran su. Duk mun jawo su mun ba su aikin yi domin dogaro da kan su.”

Arabi na amsa tambayoyi daga ‘yar jaridar Kannywood Exclusive

Taron ya samu halartar wasu daga cikin mawaƙan Hausa, ‘yan fim da marubuta na Jihar Katsina.

Kaɗan daga cikin waɗanda su ka halarci hidimar bikin buɗe kamfanin sun haɗa da Mansur Ya’u (Alhaji Babba), Ja’afar Usman Dattijo, Isah Randawa, Aliyu Nata, DJ Imran, Salisu Hafijo, Kosan Waƙa da Usman Na Manzon Allah.

Loading

Previous Post

Furodusan Nijar ya ƙara aure

Next Post

Mu dai a Arewa an sha mu mun warke!

Related Posts

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Kotu a Kano ta tsare Tsulange, matashin da ke tare titi yana wanka da yin shigar banza
Labarai

Kotu a Kano ta tsare Tsulange, matashin da ke tare titi yana wanka da yin shigar banza

June 20, 2025
Next Post
Matsalar almajirai ta ƙi ci ta ƙi cinyewa a Arewa

Mu dai a Arewa an sha mu mun warke!

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!