• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Wednesday, July 9, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

An bayyana sunayen mutune 50 da suka yi nasara a gasar marubuta na Hukumar Tace finafinai ta Jihar Kano

by MUKHTAR YAKUBU
November 24, 2024
in Labarai
0
An bayyana sunayen mutune 50 da suka yi nasara a gasar marubuta na Hukumar Tace finafinai ta Jihar Kano

Shugaban Hukumar Tace Finafinai da Dab'i ta Jihar Kano, Abba El-Mustapha

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

Sakamakon gasar rubutun ƙirƙirarrun labarai na Hukumar Tace Finafinai da Dab’i ta Jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Abba El-Mustapha zagaye na farko ya fito.

Sakamakon ya fito ne bayan tantance waɗanda suka yi nasara a zango na farko a gasar har kimanin mutum 50 cikin 126 da suka shiga gasar domin a fafata da su.

A wata sanarwa da Jami’in Yaɗa Labaran Hukumar, Abdullahi Sani Sulaiman, ya sanyawa hannu, wannan sunayen da Hukumar ta saki daga na 1 zuwa na 50 ba yana nufin duk wanda ya ga sunan sa a kan layin na farko shi ne ya yi nasara ko kuma na hamsin shi ne ya zo a matsayin na ƙarshe ba.

Hukumar za ta bayyana sunan waɗanda suka yi nasara a nan gaba wato daga na 1 zuwa 3 sai na 4 zuwa na 15 inda kuma za ta bayyana wanda ya zo a matsayin na 16 zuwa na 50.

Sanarwar ta ƙara da cewa dukkannin waɗannan sunayen da Hukumar ta bayyana su ne a matsayin waɗanda suka yi nasara.

Haka kuma, kowa zai samu kyauta daidai da ƙwazon sa inda aka tsara ba da kyaututtuka kamar haka:
1. Na farko Naira Dubu Dari Biyar (#500,000)
2. Na biyu Naira Dubu Dari Uku (#300,0000)
3. Na Uku Naira Dubu Dari Biyu(#200,000)
4. Yayin daga kan na 4 zuwa na 15 za a ba su kyautar Naira Dubu Talatin (#30,000)
5. Sai Kuma rukunin karshe wato daga kan na 16 zuwa na 50 Hukumar za ta ba su kudin alkalami har Naira Dubu Goma Sha Biyar (#15,000).

Don haka ne Hukumar take jan hankalin waɗanda ba su samu kyauta ba da su tara a gasar da za a ƙara sakawa nan gaba, tare da yi misu fatan nasara.

Loading

Previous Post

Gasar rubutu: Hukumar Tace Finafinai ta bayyana gwaraza 50 na zagayen farko

Next Post

Gwamnatin Kaduna ta musanta zargin sayar da kadarorin gwamnati ga Mawaƙi Rarara

Related Posts

Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu
Labarai

Mawaƙin Manzon Allah, Abdullahi Ɗan Gano ya rasu

July 7, 2025
MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Next Post
Gwamnatin Kaduna ta musanta zargin sayar da kadarorin gwamnati ga Mawaƙi Rarara

Gwamnatin Kaduna ta musanta zargin sayar da kadarorin gwamnati ga Mawaƙi Rarara

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!