• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Saturday, June 7, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

An dakatar da rajistar masu zaɓe a Jihar Bauchi

by DAGA WAKILIN MU
September 21, 2021
in Nijeriya
0
An dakatar da rajistar masu zaɓe a Jihar Bauchi
0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta ɗage aikin rajistar masu zaɓe da ake yi a Jihar Bauchi.

Wannan bayanin ya ba ƙunshe ne a sanarwar da shugaban wayar da kan masu zaɓe da yaɗa labarai na INEC a jihar, Alhaji Adamu Gujungu, ya bayar a ranar Litinin a Bauchi.

Gujungu ya ce dakatar da aikin, wanda na wani taƙaitaccen lokaci ne, zai fara aiki daga ranar 21 ga Satumba, domin a samu damar kafe rajistar masu zaɓe da aka fara yi.

Ya ce ita wannan rajista da aka yiza a kafe ta ne a hedikwatar hukumar da kuma ofisoshin INEC da ke yankunan ƙananan hukumomi 20 da ke jihar.

Ya ce, “INEC ta na so ta sanar da jama’a cewa aikin kafe rajistar domin mutane su kawo kuka ko neman gyara za a yi shi ne daga ranar Juma’a, 24 ga Satumba zuwa Alhamis, 30 ga Satumba, 2021.″ 

A cewar sa, aikin zai bada dama ga waɗanda su ka yi rajista su duba su tantance cewa babu kurakurai, tsallake ko ƙari a sunayen su.

Hakan, inji shi, zai ba su damar yin koke domin a gyara inda ya kamata.

Gujungu ya ce masu yin rajista za su kuma iya ganin wasu kurakuran kamar rajistar waɗanda ba ‘yan ƙasar nan ba ne, ƙananan yara ko shigar da sunayen waɗanda su ka rasu a cikin rajistar.

Loading

Tags: Alhaji Adamu GujunguBauchiContinuous Voters RegistrationCVRIndependent National Elrctoral CommissionINECProf Mahmood Yakubu
Previous Post

Jarumin Jaruman WAMMA Awards 2021: Gidan Dabino ya sadaukar da nasarar sa ga ma’aikatan ‘Kwana Casa’in’

Next Post

Babban alherin da na samu a Kannywood shi ne aure na da Maryam Sangandale – mawaƙi Abdul Kafinol

Related Posts

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya za ta tallafa wa yekuwar rigakafin cutar ƙyandar Jamus

June 4, 2025
Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150
Nijeriya

Tinubu ya tura wakilai zuwa Neja kan ambaliyar Mokwa da ta halaka sama da mutum 150

May 31, 2025
Gwamnatin Nijeriya ta goyi bayan amfani da Ƙirƙirarrar Basira cikin ɗa’a a aikin jarida – Idris
Nijeriya

Gwamnatin Tarayya ta yi ta’aziyyar mutanen da suka rasu a ambaliyar garin Mokwa

May 30, 2025
Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris
Nijeriya

Babu wasu masu juya Tinubu ta bayan fage – Idris

May 25, 2025
Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris
Nijeriya

Shirye-shiryen Shugaba Tinubu Suna Buɗe Hanyar Farfaɗowar Tattalin Arzikin Nijeriya – Idris

May 20, 2025
Idris ya ƙaryata ji-ta-ji-tar an mayar da taron bayanin ministoci zuwa London
Nijeriya

Idris ya ƙaryata ji-ta-ji-tar an mayar da taron bayanin ministoci zuwa London

May 16, 2025
Next Post
Abdul Kafinol tare da maiɗakin sa, fitacciyar mawaƙiya Maryam A. Baba (Sangandale) su na yi wa juna kallon ƙuda

Babban alherin da na samu a Kannywood shi ne aure na da Maryam Sangandale - mawaƙi Abdul Kafinol

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!