• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Thursday, July 3, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Hisbah da masu gidajen kallo sun samu cimma matsaya a Kano

by DAGA MUHAMMAD LAWAN RANO
December 22, 2020
in Labarai
0
Malam Haruna Ibn Sina, Babban Kwamandan Hukumar Hisbah ta Jihar Kano

Malam Haruna Ibn Sina, Babban Kwamandan Hukumar Hisbah ta Jihar Kano

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Hisbah ya Jihar Kano ta yi sulhu da masu gidajen kallo da wuraren shaƙatawa da kuma masu ɗakunan taro a faɗin jihar. 

A yau Talata ne dai hukumar ta gana da shugabannin ƙungiyoyin su domin tattaunawa kan yadda za a samu daidaito a tsakani wajen gudanar da ayyukan su. 

Babban Kwamandan Hisbah na jihar, Malam Haruna ibn Sina, ya ce, “Mu na fatan masu gidajen kallo da wuraren shaƙatawa su sanya Musulunci a cikin ayyukan su.”

Ya ƙara da cewa ba gaskiya ba ne labarin da ake yaɗawa cewar hukumar za ta rufe gidajen kallo ko wuraren shaƙatawa domin ba ta da hurumin yin haka. 

Ibn Sina ya ce za su yi haɗin gwiwa da shugabannin ƙungiyoyin ta yadda za su riƙa yin aiki tare domin tabbatar da ba a keta dokokin Musulunci ba. 

Manyan abubuwan da Hisbah ta ja hankalin ƙungiyoyin sun jaɗa da sanya idanu kan ƙananan yara waɗanda shekarun su ba su kai na girma ba da ke zuwa wuraren nasu, hana masu shaye-shayen miyagun ƙwayoyi shiga wuraren, da kuma batun zuwan ‘yanmata wuraren shaƙatawa barkatai. 

Da ya ke mayar da jawabi a madadin ƙungiyoyin, Malam Murtala Tijjani ya yaba wa hukumar kan yadda ta nuna damuwa a gare su har ta gayyace su domin tattaunawa da su. 

Idan mai karatu bai manta ba, mujallar Fim a baya-bayan nan ta kawo labarin cewa  Hukumar Hisbah ta yi iƙirarin hana yin duk wani nau’in shagalin biki da dare, musamman ma fati wanda ta ce ya na hana ‘yan biki yin sallar magariba da isha.

Loading

Previous Post

Batun matar aure: Kotu ta ce a kamo mata Rarara

Next Post

Korona: Ali Jita ya bayyana fargaba kan tasirin kulle a kan mawaƙa

Related Posts

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Next Post
Korona: Ali Jita ya bayyana fargaba kan tasirin kulle a kan mawaƙa

Korona: Ali Jita ya bayyana fargaba kan tasirin kulle a kan mawaƙa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!