• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, April 6, 2026
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Hisbah da masu gidajen kallo sun samu cimma matsaya a Kano

by DAGA MUHAMMAD LAWAN RANO
December 22, 2020
in Labarai
0
Malam Haruna Ibn Sina, Babban Kwamandan Hukumar Hisbah ta Jihar Kano

Malam Haruna Ibn Sina, Babban Kwamandan Hukumar Hisbah ta Jihar Kano

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

HUKUMAR Hisbah ya Jihar Kano ta yi sulhu da masu gidajen kallo da wuraren shaƙatawa da kuma masu ɗakunan taro a faɗin jihar. 

A yau Talata ne dai hukumar ta gana da shugabannin ƙungiyoyin su domin tattaunawa kan yadda za a samu daidaito a tsakani wajen gudanar da ayyukan su. 

Babban Kwamandan Hisbah na jihar, Malam Haruna ibn Sina, ya ce, “Mu na fatan masu gidajen kallo da wuraren shaƙatawa su sanya Musulunci a cikin ayyukan su.”

Ya ƙara da cewa ba gaskiya ba ne labarin da ake yaɗawa cewar hukumar za ta rufe gidajen kallo ko wuraren shaƙatawa domin ba ta da hurumin yin haka. 

Ibn Sina ya ce za su yi haɗin gwiwa da shugabannin ƙungiyoyin ta yadda za su riƙa yin aiki tare domin tabbatar da ba a keta dokokin Musulunci ba. 

Manyan abubuwan da Hisbah ta ja hankalin ƙungiyoyin sun jaɗa da sanya idanu kan ƙananan yara waɗanda shekarun su ba su kai na girma ba da ke zuwa wuraren nasu, hana masu shaye-shayen miyagun ƙwayoyi shiga wuraren, da kuma batun zuwan ‘yanmata wuraren shaƙatawa barkatai. 

Da ya ke mayar da jawabi a madadin ƙungiyoyin, Malam Murtala Tijjani ya yaba wa hukumar kan yadda ta nuna damuwa a gare su har ta gayyace su domin tattaunawa da su. 

Idan mai karatu bai manta ba, mujallar Fim a baya-bayan nan ta kawo labarin cewa  Hukumar Hisbah ta yi iƙirarin hana yin duk wani nau’in shagalin biki da dare, musamman ma fati wanda ta ce ya na hana ‘yan biki yin sallar magariba da isha.

Loading

Previous Post

Batun matar aure: Kotu ta ce a kamo mata Rarara

Next Post

Korona: Ali Jita ya bayyana fargaba kan tasirin kulle a kan mawaƙa

Related Posts

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim
Labarai

Rasuwar dattijon Kannywood, Nura Shareef, ta girgiza ‘yan fim

February 22, 2026
Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza
Labarai

Daraktar fim ta ƙi karɓar awad saboda kisan gillar da Isra’ila take yi a Gaza

February 21, 2026
Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai
Labarai

Fitaccen furodusa Kunle Afolayan ya yi haɗin gwiwa da Jamhuriyar Benin kan shirya finafinai

February 19, 2026
An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa
Labarai

An naɗa Farfesa Tengya matsayin sabon shugaban Cibiyar Koyon Finafinai ta Ƙasa

February 15, 2026
Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6
Labarai

Alƙali ya ci Samha Inuwa tara ko ta je kurkuku wata 6

February 13, 2026
Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira
Labarai

Hukumar EFCC ta kama jarumar Kannywood, Samha Inuwa, saboda goge majina da takardun naira

February 3, 2026
Next Post
Korona: Ali Jita ya bayyana fargaba kan tasirin kulle a kan mawaƙa

Korona: Ali Jita ya bayyana fargaba kan tasirin kulle a kan mawaƙa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!