• Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
Monday, July 7, 2025
  • Login
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai da Rahotanni
    • Labarai
    • Rahotonni
    • Tattaunawa
  • Sharhi da Tsokaci
    • Sharhin Fim
    • Tsokaci
  • Masu Haskawa
    • Taurarin Fim
    • Marubuta
    • Mawaƙa
  • Addini da Rayuwa
    • Rayuwa
    • Iyalai
    • Al’adu
    • Addini
  • Ranar Murna
No Result
View All Result
Kannywood - News, reviews and more  › hausa
No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

Hukumar tace finafinai ta dirar wa masu tallar maganin gargajiya da ke batsa

by DAGA ABBA MUHAMMAD
August 12, 2023
in Labarai
0
'Yan sanda da jami'an Hukumar Tace Finafinai sun tasa ƙeyar wani mai maganin gargajiya

'Yan sanda da jami'an Hukumar Tace Finafinai sun tasa ƙeyar wani mai maganin gargajiya

0
SHARES
0
VIEWS
Share on FacebookShare on TwitterShare on WhatsappShare on Telegram

BABBAN Sakataren  Hukumar Tace Finafinai da Ɗab’i ta Jihar Kano, Alhaji Abba El-Mustapha, ya jaddda aniyar sa ta kawo tsafta da gyara a ɓangaren masu tallar maganin gargajiya, duba da yadda wasun su ke yaɗa kalaman batsa da hotunan da ba su dace ba da nufin tallata magungunan su don su ja hankalin masu saye.

Jami’in hulɗa da jama’a na hukumar, Malam Abdullahi Sani Sulaiman, shi ne ya ambato sakataren, inda ya ce, “Shugabancin sa ba zai zuba wa wannan halayya ido ta ci gaba da faruwa a cikin al’umma ba saboda hakan ya saɓa da tarbiyar Jihar Kano tare da koyarwar addinin Musulunci.”

Babban sakataren ya yi wannan jawabi ne a gaban harabar hukumar sa jim kaɗan bayan kammala aikin kamen masu maganin gargajiyar da aka samu da laifin saɓa dokar hukumar a wani aikin haɗin gwiwa da ta gudanar tsakanin ta da ‘yan sanda.

Za a saka keken wani mai magani a mota

El-Mustapha ya ci gaba da cewa, “Doka ce ta ba wa hukumar damar gudanar da wannan aiki. A don haka hukumar za ta yi wa dokar biyayya sau da ƙafa domin cimma nasarar da tasa a gaba.”

Mujallar Fim ta ruwaito cewa mako biyu da su ka gabata hukumar ta soke lasisin gudanar da aiki ga dukkan abokan hulɗar ta, inda tace har sai ta tantance su tare da ba su damar ci gaba da aiki, ciki kuwa har da ƙungiyar masu tallar maganin gargajiyar.

El-Mustapha tare da jami’an sa a harabar hukumar su

Loading

Previous Post

Rashin lafiya: Marubuciya Hadiza Salisu Sharif na buƙatar tallafi

Next Post

Mu na takaicin yadda wasu ‘yan fim ke nuna ɗabi’u da su ka saɓa wa addini, inji ‘yan sanda

Related Posts

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 
Labarai

MOPPAN ta yi wa al’ummar Kano ta’aziyyar Aminu Ɗantata 

June 29, 2025
Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta
Labarai

Ƙungiyoyin harkar fim, KAFIGAN da MOPPAN, sun yi wa Rahama Sadau ta’aziyyar rasuwar mahaifin ta

June 23, 2025
Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau mutumin kirki ne da son jama’a, inji Yerima Shettima

June 22, 2025
Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau
Labarai

Yadda mahaifin mu ya rasu kwana ɗaya bayan ya dawo daga Makkah – Abba, yayan Rahama Sadau

June 22, 2025
Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji
Labarai

Mahaifin Rahama Sadau ya rasu kwana 1 bayan ya dawo daga aikin Hajji

June 22, 2025
Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano
Labarai

Masanin harshe, Korao Hamadou ya gabatar da haruffan rubutun Hausa na asali a taro a Kano

June 20, 2025
Next Post
AIG Mamman Umar Sanda da El-Mustapha su na musabaha

Mu na takaicin yadda wasu 'yan fim ke nuna ɗabi'u da su ka saɓa wa addini, inji 'yan sanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

  • Home
  • Game Da Mu
  • Privacy Policy
  • Contact Us

© 2024 Mujallar Fim

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labari
  • Addini
  • Al’adu
  • Iyali
  • Marubuta
  • Mawaƙa
  • Nijeriya
  • Ranar Murna
  • Rayuwa
  • Sharhin Fim
  • Tattaunawa
  • Taurari
  • Tsokaci

© 2024 Mujallar Fim

Welcome Back!

Login to your account below

Forgotten Password?

Retrieve your password

Please enter your username or email address to reset your password.

Log In
error: Content is protected !!